• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Siyasa

Hidimar Kare Lafiya Da Dukiyoyin Al’umma Ya Rataya A Wuyan Shugabanni Ne – Hon. Gwalabe

December 6, 2025
in Siyasa
Reading Time: 1 min read
0
Hidimar Kare Lafiya Da Dukiyoyin Al’umma Ya Rataya A Wuyan Shugabanni Ne – Hon. Gwalabe
0
SHARES
13
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Daga; BASHIR BELLO, Majalisa Abuja.

DAN Majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Katagum daga Jihar Bauchi, Honarabul Auwalu Abdu Gwalabe ya bayyana cewa kundin tsarin mulkin Najeriya ya rataya hakkin kula da lafiyar mutane da dukiyoyin su a wayun shugabanni.

Karanta HakananPosts

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

Da yake zantawa da manema labarai a ofishin sa dake Majalisar Tarayya Abuja, Dan Majalisar ya nunar da cewa Gwamnati tana iya bakin kokarin ta wajen ta sauke nauyin daya rataya a wuyan shugabannin ta.

Acewar sa, wajibi ne shugabanni wadanda ke Jagorantar al’umma da su tabbatar da sun dauki nauyin daya rataya a wuyan su wanda ya ke hakki ne na al’umma musamman domin kula da kare lafiyar mutanen da suke Jagoranta tare da dukiyoyin su.

Ya kare da cewa Kasar Najeriya musamman a Arewacin Najeriya na fuskantar barazanar kalubalen tsaro duk da cewa Gwamnati na iya bakin kokarin ta wajen samar da kudade da kayan aikin da ake bukata amma lamarin na yawan daukar sabon salo

Previous Post

NNPC Foundation Ta Zamo Kungiya Mafi Kishin Al’umma a Nahiyar Afrika, SERAS Awards 2025

Next Post

Sanata Ningi Ya Yaba da Tabbatar da Janar Christopher Musa a Matsayin Ministan Tsaro

Related Posts

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027
Siyasa

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

April 15, 2026
Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji
Siyasa

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

April 12, 2026
Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC
Siyasa

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

April 11, 2026
Dubban Matasa daga Bauchi Sun Mamaye Taron NYA don Nuna Goyon Baya
Siyasa

Dubban Matasa daga Bauchi Sun Mamaye Taron NYA don Nuna Goyon Baya

April 8, 2026
Takura Jam’iyyun Adawa: NYA Ta Kira Zanga-Zangar Kasa, Ta Ce Taron ’Yan Jarida Al’ada Ce Ta Siyasa
Siyasa

Takura Jam’iyyun Adawa: NYA Ta Kira Zanga-Zangar Kasa, Ta Ce Taron ’Yan Jarida Al’ada Ce Ta Siyasa

April 3, 2026
Nenadi Usman ta fara aiki a Ofishin jam’iyyar LP Amatsayin Shugaba
Siyasa

Nenadi Usman ta fara aiki a Ofishin jam’iyyar LP Amatsayin Shugaba

February 10, 2026
Next Post
Sanata Ningi Ya Yaba da Tabbatar da Janar Christopher Musa a Matsayin Ministan Tsaro

Sanata Ningi Ya Yaba da Tabbatar da Janar Christopher Musa a Matsayin Ministan Tsaro

” inganta rayuwar al’ummar na shi ne babban ginshikin samun nasarar da na sanya a gaba”Hon. Shehu Dalhatu Tafoki

" inganta rayuwar al'ummar na shi ne babban ginshikin samun nasarar da na sanya a gaba"Hon. Shehu Dalhatu Tafoki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

December 30, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

April 16, 2026
Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

April 15, 2026
Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

April 12, 2026
Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

April 11, 2026

Recent News

Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

April 16, 2026
Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

April 15, 2026
Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

April 12, 2026
Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

April 11, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by