• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Labarai

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

November 18, 2025
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Hon. Yusuf Adamu Gagdi

0
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

 

Daga Bashir Bello Majalisa Abuja.

Karanta HakananPosts

An Yabawa Marigayi Khalifa Baba Ahmed yayin da DITV ta Lashe Lambar Yabo mai Daraja a Fannin watsa Shirye-Shirye.

Dangote Cement Transport Ya Fara Shuka Itatuwa A Obajana Don Tunawa Da Ranar Dazuzzuka Ta Duniya

Dangote Cement Obajana Ta Yaye Dalibai 40 A Fannin Kiwo Kifi Da Kasuwanci

Kudirin dokar kafa Cibiyar Hukumar Yaki da Masu Ta’annati da Arziki da Kudade kasa (EFCCI), domin zama cibiyar horaswa, bincike, samar da manufofi da hadin gwiwar dabaru wajen hana, ganowa da gurfanar da masu Ta’annati da tattalin arziki da kudaden Najeriya ya tsallake karatu na Biya a zauren Majalisar.

Kudirin Wanda Dan majalisar Wakilai mai wakiltar Panshin, Kankin da Kanan daga Jihar Plateau Hon. Yusuf Adamu Gagdi ya ya dauki nauyi anyi Mata karatu na Biyu a Zauren Majalisar Wakilai a Abuja.

Da yake zantawa da manema labarai Jim kadan bayan zaman Majalisar, Hon. Yusuf Adamu Gagdi yace ban da wannan kudirin akwai kudirin dokar masu yin almundahanar Kudi da suke fitar da su kasashen waje domin dokar na cikin dokokin da Hukumar EFCC ke amfani da ita ga wadanda aka samu da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa.

“Akwai gyare gyaren da na yi Mata ta wuce karatu na daya da na biyu har an mikawa kwamitin, kuma duk wasu jami’an gwannati da suka sace Kudaden Alumma ko kuma aka sace kudin gwannati aka mallaki kaddarori ko wadanda aka samu kaddarorin da aka yi amfani da kudin al’umma aka mallaki kaddarorin munyi wa Dokar kwaskwarima da nufin magance matsalolin”.

“Duk da cewa su EFCC na da makarantar da suke horas da yaran da za su Shiga aikin EFCC, yanxu muna nema ne jammi’ar EFCC ta Kara girma domin su samu damar horas da kananan dalibai da na tsakiya da kuma manyan dalibai kuma za a iya yin amfani da wannan jami’ar a horas da wadansu jami’an da ba na EFCC ba na wadansu ma’aikatu daban daban da in an horas da su za su iya Samun diploma, degree da digirgir ko Sama da haka a fanin yaki da cin hanci da rashawa” Inji Hon. Gagdi.

Har ila yau Hon. Gagdi yace ahanlin yanxu, makarantar EFCC ba ta da ikon bayar da irin wadannan takardun shaida kammala karatu. Kuma dokar kasa za ta bayar da damar ga wadansu hukumomin gwannati dake son yin karatun a wurin EFCC.

“idan gurin ya Zama jami’a duk za su samu damar hakan don ganin an samu ilimin yin yaki da cin hanci da rashawa da wadanda suka shafi na gwannati mutane su sace su da nufin ganin yadda za a magance wannan kalubalen.

Bugu da Kari ya cewa hukumar EFCC na samun gagaruman nasara wajen gudanar da aikin ta, kuma babu shakka akwai kalubale sosai Amma yace suna iya kokarinsu.

Previous Post

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Next Post

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Related Posts

An Yabawa Marigayi Khalifa Baba Ahmed yayin da DITV ta Lashe Lambar Yabo mai Daraja a Fannin watsa Shirye-Shirye.
Labarai

An Yabawa Marigayi Khalifa Baba Ahmed yayin da DITV ta Lashe Lambar Yabo mai Daraja a Fannin watsa Shirye-Shirye.

April 9, 2026
Dangote Cement Transport Ya Fara Shuka Itatuwa A Obajana Don Tunawa Da Ranar Dazuzzuka Ta Duniya
Labarai

Dangote Cement Transport Ya Fara Shuka Itatuwa A Obajana Don Tunawa Da Ranar Dazuzzuka Ta Duniya

March 29, 2026
Dangote Cement Obajana Ta Yaye Dalibai 40 A Fannin Kiwo Kifi Da Kasuwanci
Labarai

Dangote Cement Obajana Ta Yaye Dalibai 40 A Fannin Kiwo Kifi Da Kasuwanci

March 22, 2026
Yan Najeriya Za Su Dakile Magudin APC a 2027 – Mairakumi
Labarai

Yan Najeriya Za Su Dakile Magudin APC a 2027 – Mairakumi

March 22, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Kwanaki Biyu Domin Hutun Sallah
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Kwanaki Biyu Domin Hutun Sallah

March 17, 2026
Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025
Labarai

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

February 26, 2026
Next Post
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Majalisa Wakilai Ta Fara Cikakken Gyara Don Karfafa Bangaren Wutar Lantarki na Najeriya

Majalisa Wakilai Ta Fara Cikakken Gyara Don Karfafa Bangaren Wutar Lantarki na Najeriya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

December 30, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

April 16, 2026
Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

April 15, 2026
Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

April 12, 2026
Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

April 11, 2026

Recent News

Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

April 16, 2026
Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

April 15, 2026
Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

April 12, 2026
Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

April 11, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by