• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Siyasa

Majalisar Wakilai Ta Nemi Karin Jajircewa Don Ceto Bangaren Wutar Lantarki

December 7, 2025
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0
Majalisar Wakilai Ta Nemi Karin Jajircewa Don Ceto Bangaren Wutar Lantarki
0
SHARES
10
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Daga Bashir Bello, Majalisa Abuja.

Karanta HakananPosts

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

Tsoffin Masu Rike Mukaman Siyasa a Jihar Zamfara Sun Hade da Jam’iyyar ADC a Wani Muhimmin Taro Karkashin Jagorancin Atiku Abubakar Saleh

Alummar Bagwai da Shanono Sun Bayyana Goyon Bayansu ga Barau Jibrin a Matsayin Gwamnan Jihar Kano

Shugaban Kwamitin Wucin Gadi na Majalisar Wakilai Kan Sauye-sauyen Bangaren Wutar Lantarki, Hon. Ibrahim Al-Mustapha Aliyu, ya bukaci karin jajircewa daga dukkan masu ruwa da tsaki, musamman kamfanonin samar da wuta da na rarrabawa, domin tabbatar da nasarar tsarin kason raba hannun jari a bangaren wutar lantarkin Najeriya.

Yayin da yake jawabi a wani zaman bincike na kwamitin kan sauye-sauyen da suka faru daga shekarar 2007 zuwa 2024, Hon. Aliyu ya jaddada cewa da cikakken sadaukarwa da jajircewa, bangaren wutar lantarki na Najeriya zai iya kaiwa matakin da ya dace.

Ya tunatar da masu ruwa da tsaki cewa wakilan majalisar 360 suna wakiltar sama da mutane miliyan 200, wadanda ke da hakkin sanin abin da ke faruwa da kuma samun mafita ga matsalolin da suka dade suna addabar bangaren wutar lantarki.

A headkwatan mazabata dake Rabah a Jihar Sakwato, mun Kai Shekaru Takwas bamu da Wutan lantarki kuma muna karkashin KEDKO ne dake Jihar Kaduna” Acewar Hon. Al-Mustapha.

“Wannan Kalubalen rashin Wutan lantarki yana shafan Dukkan yan majalisun a mazabar su, Shi yasa muke son ayi gyara” Inji Hon. Al-Mustapha

Haka zalika, yayin da ya bayyana a gaban kwamitin, Darakta Janar na Hukumar Kula da Kadarorin Jama’a (BPE), Mista Ayodeji Ariyo, ya kare lokacin da aka aiwatar da sauye-sauyen, yana mai cewa da ba a yi su ba, da bangaren wutar lantarki ya durkushe, yana kwatanta halin da ake ciki da yadda kamfanin sadarwa na NITEL ya kare a baya.

“Inason in tabbatar muku cewa da baayi wannan sauyin ba, da Bangaren Wutan lantarki ya Shiga Matsalar da NITEL ta Shiga Kafin a saka hannun Kari” Inji Mr. Ariyo.

Yayin da suke zantawa da manema labarai, wasu wakilan kamfanonin samar da wutar lantarki ta ruwa suma sun goyi bayan sauye-sauyen.

Bashir Sufyan da Umar Shehu Hashidu daga kamfanin Mabon Limited, masu kula da madatsar Dadinkowa da ke jihar Gombe, sun bayyana cewa tsarin kason raba hannun jari yana haifar da sakamako mai kyau, kuma da ci gaba da goyon bayan gwamnati, suna da yakinin samun karin nasarori a gaba.

Previous Post

Zargin Cajin Da Bai Dace Ba daga Kamfanin Wutar Lantarki na Kaduna (KAEDCO)

Next Post

Kungiyar Wasa ta Team Integrity Ta Lashe Gasar Wasannin NNPC Na Karo Na 14 a Abuja

Related Posts

ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC
Siyasa

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Dawainiya da Gwagwarmayar Atiku Abubakar Saleh Ya Kawo Ci gaban Jam’iyyar ADC a Jihar Zamfara
Siyasa

Tsoffin Masu Rike Mukaman Siyasa a Jihar Zamfara Sun Hade da Jam’iyyar ADC a Wani Muhimmin Taro Karkashin Jagorancin Atiku Abubakar Saleh

December 29, 2025
Alummar Bagwai da Shanono Sun Bayyana Goyon Bayansu ga Barau Jibrin a Matsayin Gwamnan Jihar Kano
Siyasa

Alummar Bagwai da Shanono Sun Bayyana Goyon Bayansu ga Barau Jibrin a Matsayin Gwamnan Jihar Kano

December 11, 2025
Kudurin Dokar Kafa Hukumar Kula da Ingancin Cibiyoyin Kiwon Lafiya Ya Tsallake Karatu Na Biyu
Siyasa

Kudurin Dokar Kafa Hukumar Kula da Ingancin Cibiyoyin Kiwon Lafiya Ya Tsallake Karatu Na Biyu

December 11, 2025
Majalisar Wakilai Ta Bankado Rashin Zuba Jari a Harkar Wuta Tsawon Shekaru 14
Siyasa

Majalisar Wakilai Ta Bankado Rashin Zuba Jari a Harkar Wuta Tsawon Shekaru 14

December 9, 2025
” inganta rayuwar al’ummar na shi ne babban ginshikin samun nasarar da na sanya a gaba”Hon. Shehu Dalhatu Tafoki
Siyasa

” inganta rayuwar al’ummar na shi ne babban ginshikin samun nasarar da na sanya a gaba”Hon. Shehu Dalhatu Tafoki

December 6, 2025
Next Post
Kungiyar Wasa ta Team Integrity Ta Lashe Gasar Wasannin NNPC Na Karo Na 14 a Abuja

Kungiyar Wasa ta Team Integrity Ta Lashe Gasar Wasannin NNPC Na Karo Na 14 a Abuja

Sabbin Buhunan Sikari na Dangote Sun Ja Hankali a Bikin Kasuwanci na Kano

Sabbin Buhunan Sikari na Dangote Sun Ja Hankali a Bikin Kasuwanci na Kano

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Siyan wayoyin hannu na zuwa da babbar matsala” — Abubakar Ubale

“Siyan wayoyin hannu na zuwa da babbar matsala” — Abubakar Ubale

January 1, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta bukaci kungiyoyin likitocin jihohi da su bi ka’idojin kiwon lafiya na aikin Hajjin 2026 da Saudiyya ta fitar da tsattsauran ra’ayi.

Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta bukaci kungiyoyin likitocin jihohi da su bi ka’idojin kiwon lafiya na aikin Hajjin 2026 da Saudiyya ta fitar da tsattsauran ra’ayi.

December 30, 2025
Gwamnan Osun, Masana Ilimi da Sarakunan Gargajiya Za Su Halarci Bikin Cika Shekaru 40 na KIDVARC

Gwamnan Osun, Masana Ilimi da Sarakunan Gargajiya Za Su Halarci Bikin Cika Shekaru 40 na KIDVARC

November 26, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

January 15, 2026
Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

January 11, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

January 8, 2026

Recent News

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

January 15, 2026
Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

January 11, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

January 8, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
...
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by