• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Siyasa

Majalisar Wakilai Ta Nemi Karin Jajircewa Don Ceto Bangaren Wutar Lantarki

December 7, 2025
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0
Majalisar Wakilai Ta Nemi Karin Jajircewa Don Ceto Bangaren Wutar Lantarki
0
SHARES
10
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Daga Bashir Bello, Majalisa Abuja.

Karanta HakananPosts

Nenadi Usman ta fara aiki a Ofishin jam’iyyar LP Amatsayin Shugaba

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

Harin Sojojin Amurka a Najeriya Ya Tauye ‘Yancin Ƙasa Sanata Ningi Ya Yi Gargadi

Shugaban Kwamitin Wucin Gadi na Majalisar Wakilai Kan Sauye-sauyen Bangaren Wutar Lantarki, Hon. Ibrahim Al-Mustapha Aliyu, ya bukaci karin jajircewa daga dukkan masu ruwa da tsaki, musamman kamfanonin samar da wuta da na rarrabawa, domin tabbatar da nasarar tsarin kason raba hannun jari a bangaren wutar lantarkin Najeriya.

Yayin da yake jawabi a wani zaman bincike na kwamitin kan sauye-sauyen da suka faru daga shekarar 2007 zuwa 2024, Hon. Aliyu ya jaddada cewa da cikakken sadaukarwa da jajircewa, bangaren wutar lantarki na Najeriya zai iya kaiwa matakin da ya dace.

Ya tunatar da masu ruwa da tsaki cewa wakilan majalisar 360 suna wakiltar sama da mutane miliyan 200, wadanda ke da hakkin sanin abin da ke faruwa da kuma samun mafita ga matsalolin da suka dade suna addabar bangaren wutar lantarki.

A headkwatan mazabata dake Rabah a Jihar Sakwato, mun Kai Shekaru Takwas bamu da Wutan lantarki kuma muna karkashin KEDKO ne dake Jihar Kaduna” Acewar Hon. Al-Mustapha.

“Wannan Kalubalen rashin Wutan lantarki yana shafan Dukkan yan majalisun a mazabar su, Shi yasa muke son ayi gyara” Inji Hon. Al-Mustapha

Haka zalika, yayin da ya bayyana a gaban kwamitin, Darakta Janar na Hukumar Kula da Kadarorin Jama’a (BPE), Mista Ayodeji Ariyo, ya kare lokacin da aka aiwatar da sauye-sauyen, yana mai cewa da ba a yi su ba, da bangaren wutar lantarki ya durkushe, yana kwatanta halin da ake ciki da yadda kamfanin sadarwa na NITEL ya kare a baya.

“Inason in tabbatar muku cewa da baayi wannan sauyin ba, da Bangaren Wutan lantarki ya Shiga Matsalar da NITEL ta Shiga Kafin a saka hannun Kari” Inji Mr. Ariyo.

Yayin da suke zantawa da manema labarai, wasu wakilan kamfanonin samar da wutar lantarki ta ruwa suma sun goyi bayan sauye-sauyen.

Bashir Sufyan da Umar Shehu Hashidu daga kamfanin Mabon Limited, masu kula da madatsar Dadinkowa da ke jihar Gombe, sun bayyana cewa tsarin kason raba hannun jari yana haifar da sakamako mai kyau, kuma da ci gaba da goyon bayan gwamnati, suna da yakinin samun karin nasarori a gaba.

Previous Post

Zargin Cajin Da Bai Dace Ba daga Kamfanin Wutar Lantarki na Kaduna (KAEDCO)

Next Post

Kungiyar Wasa ta Team Integrity Ta Lashe Gasar Wasannin NNPC Na Karo Na 14 a Abuja

Related Posts

Nenadi Usman ta fara aiki a Ofishin jam’iyyar LP Amatsayin Shugaba
Siyasa

Nenadi Usman ta fara aiki a Ofishin jam’iyyar LP Amatsayin Shugaba

February 10, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA
Siyasa

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
Harin Sojojin Amurka a Najeriya Ya Tauye ‘Yancin Ƙasa Sanata Ningi Ya Yi Gargadi
Siyasa

Harin Sojojin Amurka a Najeriya Ya Tauye ‘Yancin Ƙasa Sanata Ningi Ya Yi Gargadi

January 28, 2026
Muhimmancin Siyasar Prof. Sani Bello: Daga Taimaka wa Uba Sani zuwa Barazanar Makomar Uba Sani
Siyasa

Muhimmancin Siyasar Prof. Sani Bello: Daga Taimaka wa Uba Sani zuwa Barazanar Makomar Uba Sani

January 25, 2026
Kotun ta umarci INEC da ta amince da jagorancin Nenadi Usman na Jam’iyyar Labour
Siyasa

Kotun ta umarci INEC da ta amince da jagorancin Nenadi Usman na Jam’iyyar Labour

January 22, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC
Siyasa

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Next Post
Kungiyar Wasa ta Team Integrity Ta Lashe Gasar Wasannin NNPC Na Karo Na 14 a Abuja

Kungiyar Wasa ta Team Integrity Ta Lashe Gasar Wasannin NNPC Na Karo Na 14 a Abuja

Sabbin Buhunan Sikari na Dangote Sun Ja Hankali a Bikin Kasuwanci na Kano

Sabbin Buhunan Sikari na Dangote Sun Ja Hankali a Bikin Kasuwanci na Kano

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

December 30, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

February 28, 2026
Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

February 27, 2026
Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

February 26, 2026
DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

February 26, 2026

Recent News

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

February 28, 2026
Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

February 27, 2026
Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

February 26, 2026
DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

February 26, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by