• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Labarai

Gwamna Radda Ya Taya Gwamna Uba Sani Murnar Cika Shekaru 55

Ya bayyana shi a matsayin jagora mai sauya al’amura, dan dimokuradiyya na gaskiya, kuma dan kasa mai jarumta

December 31, 2025
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0
Gwamna Radda Ya Taya Gwamna Uba Sani Murnar Cika Shekaru 55
0
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Daga Ahmed Aliyu

Gwamnan Jihar Katsina kuma Shugaban Kungiyar Gwamnonin Arewa maso Yamma, Malam Dikko Umaru Radda, ya taya Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, murnar zagayowar ranar haihuwarsa ta shekara hamsin da biyar 55.

Karanta HakananPosts

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

NNPC Ltd da Dangote Group Sun Kulla Yarjejeniya Don Inganta Tsaron Makamashi don Bunƙasa Najeriya

Gwamna Radda ya bayyana Gwamna Uba Sani a matsayin “jagora mai sauya al’amura da kuma dan dimokuradiyya na hakika wanda tafiyarsa daga gwagwarmayar kare hakkin dan Adam zuwa shugabancin zartarwa ke ci gaba da zaburar da sabbin matasan Najeriya.”

Hakkan na kunshe ne a wata Sanarwa dauke da sa hannun Mallam Ibrahim Kaula Mohammed,
Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar Katsina.

Ya lura cewa Gwamna Uba Sani ya kasance mai nuna jarumta, hangen nesa, da kishin kasa a cikin hidimarsa ga Najeriya.

A cewar Gwamna Radda, asalin Gwamna Uba Sani a matsayin “injiniyan injina, mai fafutukar kare hakkin dan Adam, ma’aikacin ci gaba, da kuma gogaggen dan majalisa ya taimaka matuka wajen gina salon mulkinsa mai ma’ana da kuma mai mayar da hankali kan bukatun jama’a.”

Ya kara da cewa “wadannan gagarumin kwarewa sun kara karfafa jajircewarsa wajen gaskiya da rikon amana, hadin kai, da kuma kula da jin dadin talakawa.”

Gwamna Radda ya yaba da sadaukarwar Gwamna Uba Sani wajen ci gaban da ya hada kowa da kowa da kuma tsarin zaman lafiya na Kaduna, wanda ya karfafa hadin kai a cikin al’umma da kuma zurfafa amincewar jama’a da dimokuradiyya.

Ya bayyana cewa “salon jagorancinsa mai natsuwa da kuma gina zaman lafiya ta hanyar tattaunawa sun taimaka wajen karfafa hadin kai tsakanin al’ummomi daban daban a Jihar Kaduna.”

Haka kuma, ya jaddada irin gagarumar gudunmawar Gwamna Uba Sani a Majalisar Dattawa, inda ya tuna da lokacin da ya wakilci Kaduna ta Tsakiya a matsayin Sanata, inda ya shugabanci Kwamitin Majalisar Dattawa kan Harkokin Banki, Inshora da Sauran Harkokin Kudi, tare da jagorantar muhimman sauye sauyen tattalin arziki da suka amfani kasa.

Gwamna Radda ya kara yabawa da yadda ya cika alkawuransa ta hanyar manyan ayyuka a fannonin ababen more rayuwa, kiwon lafiya, noma, da ilimi, yana cewa: “Ayyukansa na gina hanyoyi, gyaran asibitoci, tallafin noma, da sauye-sauyen ilimi shaida ne na jagoranci mai nasara.”

Ya bayyana Gwamna Uba Sani a matsayin “mai hada kan jama’a daga jam’iyyu da yankuna daban-daban, wanda jajircewarsa ga zaman lafiya, tsaro, da hadin gwiwar tattalin arziki ke kara karfafa Arewa maso Yamma da Najeriya baki daya.”

Ya kuma yaba da sadaukarwar Gwamna Uba Sani ga dimokuradiyya da kare hakkin dan Adam tun daga shekarun farko na gwagwarmayarsa.

A madadin Gwamnatin da al’ummar Jihar Katsina, Gwamna Radda ya taya Sanata Uba Sani murnar zagayowar ranar haihuwarsa ta shekara ta 55, tare da addu’ar Allah Madaukakin Sarki ya kara masa lafiya, hikima, da karfi domin ci gaba da yi wa Jihar Kaduna da Tarayyar Najeriya hidima mai ma’ana.

Previous Post

Sakamakon da Darussan Zuba Jari na Taron Tattalin Arziki da Zuba Jari na Katsina 2025

Next Post

Gwamna Namadi Ya Amince da Nadin Jami’ai 27 Don Taimakawa Aikin Hajjin 2026 a Jigawa

Related Posts

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025
Labarai

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

February 26, 2026
DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci
Labarai

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

February 26, 2026
NNPC Ltd da Dangote Group Sun Kulla Yarjejeniya Don Inganta Tsaron Makamashi don Bunƙasa Najeriya
Labarai

NNPC Ltd da Dangote Group Sun Kulla Yarjejeniya Don Inganta Tsaron Makamashi don Bunƙasa Najeriya

February 21, 2026
Kwamitin Majalisar Wakilai Akan Alhazai ya Gargadi NAHCON Kan halin KO innl kula da Kasafin kudi
Labarai

Kwamitin Majalisar Wakilai Akan Alhazai ya Gargadi NAHCON Kan halin KO innl kula da Kasafin kudi

February 21, 2026
Kamfanin Siminti ta Dangote Cement Ta Kaddamar da Sansanonin Tsaro a garuruwan Jihar Kogi
Labarai

Kamfanin Siminti ta Dangote Cement Ta Kaddamar da Sansanonin Tsaro a garuruwan Jihar Kogi

February 19, 2026
Makkah is Calling, but NAHCON Lost the Key
Labarai

Makkah is Calling, but NAHCON Lost the Key

February 13, 2026
Next Post
Gwamna Namadi Ya Amince da Nadin Jami’ai 27 Don Taimakawa Aikin Hajjin 2026 a Jigawa

Gwamna Namadi Ya Amince da Nadin Jami’ai 27 Don Taimakawa Aikin Hajjin 2026 a Jigawa

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

"Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala" — Abubakar Ubale

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

December 30, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

February 28, 2026
Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

February 27, 2026
Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

February 26, 2026
DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

February 26, 2026

Recent News

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

February 28, 2026
Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

February 27, 2026
Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

February 26, 2026
DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

February 26, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by