• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Siyasa

Alummar Bagwai da Shanono Sun Bayyana Goyon Bayansu ga Barau Jibrin a Matsayin Gwamnan Jihar Kano

December 11, 2025
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0
Alummar Bagwai da Shanono Sun Bayyana Goyon Bayansu ga Barau Jibrin a Matsayin Gwamnan Jihar Kano
0
SHARES
2
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Daga Bashir Bello, Majalisa Abuja

Karanta HakananPosts

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

Tsoffin Masu Rike Mukaman Siyasa a Jihar Zamfara Sun Hade da Jam’iyyar ADC a Wani Muhimmin Taro Karkashin Jagorancin Atiku Abubakar Saleh

Kudurin Dokar Kafa Hukumar Kula da Ingancin Cibiyoyin Kiwon Lafiya Ya Tsallake Karatu Na Biyu

Wata babbar tawaga daga kananan hukumomin Bagwai da Shanono a Jihar Kano ta kai ziyarar girmamawa ga Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin Maliya.

Tsohon dan majalisar wakilai, Hon. Farook Lawan, ne ya jagoranci tawagar wadda ta kunshi matasa, dattijai da mata daga kananan hukumomin Biyu.

Manufar ziyarar ita ce nuna godiya da goyon baya ga Sanata Barau Jibrin bisa irin tallafi da shirye shiryen karfafa al’umma da ya dade yaka aiwatarwa ba kawai a Bagwai da Shanono ba, har ma a fadin jihar Kano baki daya.

A cikin jawabin sa, Hon. Farook Lawan ya yaba wa Sanata Barau bisa matakan da ya dauka wajen dawo da zaman lafiya, Hadin kai da kwanciyar hankali a lokacin da yankin ya fuskanci kalubalen tsaro. Ya bayyana wasu daga cikin ayyukan da Sanatan ya gudanar a mazabarsa, ciki har da gina rijiyoyin burtsatse, makarantu, asibitoci, hanyoyi, bayar da tallafin karatu, samar da ayyukan yi, raba abinci, taki, motoci da kuma kudi kai tsaye ga al’umma.

Tawagar ta bayyana cikakken goyon bayanta ga takarar Sanata Barau Jibrin a matsayin Gwamnan Jihar Kano a zaben 2027, da kuma Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu amatsayin Shugaban Kasan Nigeria a Zaben 2027 Haka kuma, sun bayyana Hon. Farook Lawan a matsayin zabinsu wanda zai wakilci mazabar tarayya ta Bagwai da Shanono a Majalisar Wakilai a shekarar 2027.

Da yake mayar da martani, Sanata Barau Jibrin ya nuna godiya bisa wannan ziyara da kuma goyon bayan da ya dade yana samu daga al’ummar yankin. Ya jaddada kudirinsa na ci gaba da taimakawa al’umma ta hanyar aiwatar da ayyuka da manufofi masu tasiri kai tsaye a rayuwar jama’a. Haka kuma, ya tabbatar da cewa zai ci gaba da daukar matakai daban daban domin inganta tsaro a yankin.

Ziyarar ta kasance alamar sabuwar alaka mai karfi tsakanin Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa da al’ummar Bagwai da Shanono, tare da fatan samun ci gaba mai dorewa a Jihar Kano.

Previous Post

Shawara 5 da Dangote ya bai wa ƴan Najeriya kan talauci

Next Post

Fashewar Bututun Gas na Escravos zuwa Lagos, NNPC Ta Dauki Matakin Gaggawa a Jihar Delta

Related Posts

ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC
Siyasa

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Dawainiya da Gwagwarmayar Atiku Abubakar Saleh Ya Kawo Ci gaban Jam’iyyar ADC a Jihar Zamfara
Siyasa

Tsoffin Masu Rike Mukaman Siyasa a Jihar Zamfara Sun Hade da Jam’iyyar ADC a Wani Muhimmin Taro Karkashin Jagorancin Atiku Abubakar Saleh

December 29, 2025
Kudurin Dokar Kafa Hukumar Kula da Ingancin Cibiyoyin Kiwon Lafiya Ya Tsallake Karatu Na Biyu
Siyasa

Kudurin Dokar Kafa Hukumar Kula da Ingancin Cibiyoyin Kiwon Lafiya Ya Tsallake Karatu Na Biyu

December 11, 2025
Majalisar Wakilai Ta Bankado Rashin Zuba Jari a Harkar Wuta Tsawon Shekaru 14
Siyasa

Majalisar Wakilai Ta Bankado Rashin Zuba Jari a Harkar Wuta Tsawon Shekaru 14

December 9, 2025
Majalisar Wakilai Ta Nemi Karin Jajircewa Don Ceto Bangaren Wutar Lantarki
Siyasa

Majalisar Wakilai Ta Nemi Karin Jajircewa Don Ceto Bangaren Wutar Lantarki

December 7, 2025
” inganta rayuwar al’ummar na shi ne babban ginshikin samun nasarar da na sanya a gaba”Hon. Shehu Dalhatu Tafoki
Siyasa

” inganta rayuwar al’ummar na shi ne babban ginshikin samun nasarar da na sanya a gaba”Hon. Shehu Dalhatu Tafoki

December 6, 2025
Next Post
Fashewar Bututun Gas na Escravos zuwa Lagos, NNPC Ta Dauki Matakin Gaggawa a Jihar Delta

Fashewar Bututun Gas na Escravos zuwa Lagos, NNPC Ta Dauki Matakin Gaggawa a Jihar Delta

Dangote Ya Kaddamar da Tallafin Karatu na Naira Tiriliyan Daya

Dangote Ya Kaddamar da Tallafin Karatu na Naira Tiriliyan Daya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Siyan wayoyin hannu na zuwa da babbar matsala” — Abubakar Ubale

“Siyan wayoyin hannu na zuwa da babbar matsala” — Abubakar Ubale

January 1, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta bukaci kungiyoyin likitocin jihohi da su bi ka’idojin kiwon lafiya na aikin Hajjin 2026 da Saudiyya ta fitar da tsattsauran ra’ayi.

Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta bukaci kungiyoyin likitocin jihohi da su bi ka’idojin kiwon lafiya na aikin Hajjin 2026 da Saudiyya ta fitar da tsattsauran ra’ayi.

December 30, 2025
Gwamnan Osun, Masana Ilimi da Sarakunan Gargajiya Za Su Halarci Bikin Cika Shekaru 40 na KIDVARC

Gwamnan Osun, Masana Ilimi da Sarakunan Gargajiya Za Su Halarci Bikin Cika Shekaru 40 na KIDVARC

November 26, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

January 11, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

January 8, 2026

Dangote Cement Na Taimakawa Al’ummomin Benue Ta Hanyar Ayyuka Masu Ma’ana inji Gwamnatin Tarayya

January 7, 2026

Recent News

Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

January 11, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

January 8, 2026

Dangote Cement Na Taimakawa Al’ummomin Benue Ta Hanyar Ayyuka Masu Ma’ana inji Gwamnatin Tarayya

January 7, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
...
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by