• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Kasuwanci

Dangote Fertiliser Ya Lashe Babban Lambar Girmamawa A Bikin Noma Na 2025

November 30, 2025
in Kasuwanci, Noma
Reading Time: 2 mins read
0
Dangote Fertiliser Ya Lashe Babban Lambar Girmamawa A Bikin Noma Na 2025
0
SHARES
7
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Daga Bashir Bello, Abuja.

Kamfanin Taki na Dangote Fertiliser Limited ya lashe babbar lambar yabo ta kayan aikin noma a taron kasa na 17 na Noma da aka kammala a Keffi, Jihar Nasarawa.

Karanta HakananPosts

“Siyan wayoyin hannu na zuwa da babbar matsala” — Abubakar Ubale

“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

Ana Sayar da Fetur akan Naira 739 Kowace Lita a Gidajen Mai Na MRS

Shugaban kwamitin amintattu na National Agricultural Foundation of Nigeria, Kabiru Ibrahim, ya bayyana cewa Dangote Group babban mai bayar da gudummawa ne wajen ci gaban ayyukan noma a Najeriya.

Malam Ibrahim ya ce, bayan samun nasara mai fice a fannin man fetur, Dangote Group na da cikakkiyar damar karkatar da jarin dabaru zuwa fannin noma domin inganta tsaron abinci na kasa.

Ya kara da cewa: “Jigon wannan shekarar na Karfafa Manoma Kanana: Farfado da daraja, tabbatar da inganci, zai tabbatar da cimma tsaron abinci a Najeriya” yana bayyana burinmu na hadin gwiwa wajen sake daidaita manoma kanana a matsayin ginshikin Najeriya wajen neman wadatar abinci.

Ya kara da cewa: “Dangote Group ya kasance abokinmu mafi girma tun daga fari kuma mun samu goyon baya mai yawa da ba zai iya misaltawa ba daga gare su, har ma da cewa, da ba don su ba, ba za mu iya ci gaba da gudanar da wannan taro yadda ya kamata ba.”

Aishatu Rufai, mai rikon mukamin coordineta na kasa na Gidauniyar Noma na Nigeria wato National Agricultural Foundation of Nigeria, ta yaba wa Dangote Fertiliser Limited bisa zuba jari mai yawa da goyon baya ga fannin noma, inda ta bayyana masana’antar Dangote na urea mai ton miliyan 3 a shekara a matsayin babban sauyi a wannan fanni.

A martaninta, Babbar Mai Ba da Shawara ga Shugaban Dangote Group, Hajiya Fatima Wali-Abdurrahman, ta ce: “Mun karfafa gwiwa da wannan yabo. Ya tabbatar da cewa aikinmu yana kawo tasiri na zahiri da auna a gonaki da rayuwar jama’a a fadin kasa. Mun sadaukar da wannan lambar yabo ga tawagarmu, abokan hulda, da manoma da ke ci gaba da amincewa da amfani da kayayyakinmu.”

Hajiya Wali-Abdurrahman ta kara da cewa kamfanin na zuba jari a binciken noma da kirkire-kirkire, tare da fadada damar samun taki mai saukin farashi, da kuma gina hadin gwiwa mai karfi da ke karfafa manoma da inganta tsaron abinci a kasarnan.

Shima Mai magana da yawun kamfanin, Anthony Chiejina, ya ce cikin wata sanarwa: “Mataki na gaba ya bayyana: fadada samarwa, kara yaduwa, da zama abokin dogon lokaci ga manoma da gwamnati wajen gina tattalin arzikin noma mai dorewa da inganci.

“Mun yi matukar godiya ga masu shirya taron kasa na Noma, kuma muna kara samun karfafa gwiwa don ci gaba da yin fiye da haka saboda makomar noma ta Najeriya ba ta cancanci kasa da haka ba.” A cewar shi.

Dangote Industries Limited na daga cikin masu daukar nauyin taron kasa na Noma na 2025.

Taron kasa na Noma na 2025 an shirya shi ne ta Gidauniyar Noma na Nigeria wato National Agricultural Foundation of Nigeria (NAFN) tare da hadin gwiwar Ma’aikatar Noma da Tsaron Abinci ta Tarayya da All Farmers Association of Nigeria (AFAN).

Previous Post

Dan Majalisa Ya Koka- Akan Yan Ta’adda Suka Mamaye yankin sa

Next Post

Photo News

Related Posts

“Siyan wayoyin hannu na zuwa da babbar matsala” — Abubakar Ubale
Kasuwanci

“Siyan wayoyin hannu na zuwa da babbar matsala” — Abubakar Ubale

January 1, 2026
“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba
Kasuwanci

“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

December 30, 2025
Ana Sayar da Fetur akan Naira 739 Kowace Lita a Gidajen Mai Na MRS
Kasuwanci

Ana Sayar da Fetur akan Naira 739 Kowace Lita a Gidajen Mai Na MRS

December 26, 2025
Farashin Fetur na Man Dangote da Aka Amince da Shi a Hukumance Shine Naira 739 Kowace Lita a Tashoshin MRS a Fadin Kasar, Ku Kasance Masu Lura
Talla

Farashin Fetur na Man Dangote da Aka Amince da Shi a Hukumance Shine Naira 739 Kowace Lita a Tashoshin MRS a Fadin Kasar, Ku Kasance Masu Lura

December 26, 2025
Shawara 5 da Dangote ya bai wa ƴan Najeriya kan talauci
Kasuwanci

Shawara 5 da Dangote ya bai wa ƴan Najeriya kan talauci

December 11, 2025
Kungiyar ECOWAS Ta Naɗa Dangote Shugaban Majalisar Kasuwanci Don Bunƙasa Tattalin Arziki
Kasuwanci

Kungiyar ECOWAS Ta Naɗa Dangote Shugaban Majalisar Kasuwanci Don Bunƙasa Tattalin Arziki

December 11, 2025
Next Post
Photo News

Photo News

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Kudirin Gyaran Dokokin Jami’ar Sojan Najeriya Ta Biu

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Kudirin Gyaran Dokokin Jami’ar Sojan Najeriya Ta Biu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Siyan wayoyin hannu na zuwa da babbar matsala” — Abubakar Ubale

“Siyan wayoyin hannu na zuwa da babbar matsala” — Abubakar Ubale

January 1, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta bukaci kungiyoyin likitocin jihohi da su bi ka’idojin kiwon lafiya na aikin Hajjin 2026 da Saudiyya ta fitar da tsattsauran ra’ayi.

Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta bukaci kungiyoyin likitocin jihohi da su bi ka’idojin kiwon lafiya na aikin Hajjin 2026 da Saudiyya ta fitar da tsattsauran ra’ayi.

December 30, 2025
Gwamnan Osun, Masana Ilimi da Sarakunan Gargajiya Za Su Halarci Bikin Cika Shekaru 40 na KIDVARC

Gwamnan Osun, Masana Ilimi da Sarakunan Gargajiya Za Su Halarci Bikin Cika Shekaru 40 na KIDVARC

November 26, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

January 15, 2026
Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

January 11, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

January 8, 2026

Recent News

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

January 15, 2026
Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

January 11, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

January 8, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
...
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by