• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Labarai

Gwamna Radda Ya Kaddamar da Sabbin Gidajen Sojoji, Ya Yi Bikin Kirsimeti Tare da alummar Kiristoci a Katsina.

December 25, 2025
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0
Gwamna Radda Ya Kaddamar da Sabbin Gidajen Sojoji, Ya Yi Bikin Kirsimeti Tare da alummar Kiristoci a Katsina.
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Daga Bashir Bello

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya kai ziyara zuwa Barikin Sojoji na Natsinta a ranar Alhamis, inda ya kaddamar da sabbin gidajen iyali guda 12 da aka gyara tare da gudanar da bikin Kirsimeti tare da al’umman Kiristoci da ke cikin barikin.

Karanta HakananPosts

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

NNPC Ltd da Dangote Group Sun Kulla Yarjejeniya Don Inganta Tsaron Makamashi don Bunƙasa Najeriya

Gidajen da aka sabunta, wadanda ke cikin Corporal Below Quarters (CBQ), an sake fasalta su ne domin inganta rayuwar iyalan jami’an soji.

A cewar wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamnan Jihar Katsina, Ibrahim Kaula Mohammed, ya fitar, Gwamna Radda ya yaba wa rundunar sojoji ta 17 Brigade bisa jajircewarsu wajen kare rayuka da dukiyoyin al’umma a fadin jihar. Ya danganta zaman lafiyar da ake morewa a Katsina da sadaukarwar jami’an tsaro da kuma hadin gwiwa mai karfi tsakanin gwamnatin jihar da hukumomin tsaro.

“Hadin gwiwarmu da rundunar soji na da matukar muhimmanci wajen cimma irin tsaron da muke morewa a yau,” in ji Gwamna Radda.

Haka kuma, ya yaba da sadaukarwar da iyalan jami’an soji ke yi, musamman matan aure da ke mara wa mazajensu baya a yayin da suke bakin aiki. “Ba tare da karfinku da goyon bayanku ba, da aikin zai fi wahala,” ya kara da cewa.

A matsayin wani bangare na bikin Kirsimeti, Gwamna Radda ya bayar da gudummawar naira miliyan goma (₦10,000,000) ga iyalan Kiristoci da ke zaune a cikin barikin, yana mai bayyana wannan kyauta a matsayin alamar hadin kai da kyakkyawar niyya.

Haka kuma, ya mika sakon ta’aziyya ga iyalan jaruman jami’an tsaro da suka rasa rayukansu a yayin da suke bakin aiki domin kare rayuwar al’umma.

Da yake mayar da martani, Kwamandan Runduna ta 17, Birgediya Janar B.O. Omopariola, ya nuna godiyarsa ga Gwamna Radda bisa daukar nauyin aikin gyaran gidajen. Ya bayyana cewa wannan aiki ya yi daidai da tsarin sauya fasalin rundunar sojin Najeriya karkashin jagorancin Babban Hafsan Sojin Kasa.

“Wannan aiki zai inganta jin dadin dakarunmu da iyalansu. Yana nuna irin kishin da Gwamna ke da shi ga rundunar soji da kuma yadda yake daidaita da hangen nesanmu na gina rundunar soji mai kwarewa da juriya,” in ji Kwamandan.

Ya bukaci wadanda suka ci gajiyar sabon wurin zama da su kula da gine ginen da aka gyara, tare da nuna kishin kasa da bin doka da oda.

Bayan kaddamar da aikin, Gwamna Radda ya gana da shugabannin al’umman Kiristoci a jihar Katsina.

Shugabannin addinin sun yaba da salon jagorancin Gwamnan na hada kan kowa, tare da alkawarin ci gaba da wayar da kan mabiyansu kan muhimmancin zaman lafiya da hadin kai tsakanin mabiya addinai daban-daban a jihar.

Taron ya samu halartar manyan jami’an gwamnati, hafsoshin soji, shugabannin al’umma da mazauna barikin dukkansu suna cikin murna da godiya ga wannan kyakkyawar alherin da Gwamna Radda ya nuna.

Previous Post

KARFAFA HULDA DON TSARON KASA: SHUGABAN NESO YA KAI ZIYARAR GIRMAMAWA GA MINISTAN TSARO

Next Post

Farashin Fetur na Man Dangote da Aka Amince da Shi a Hukumance Shine Naira 739 Kowace Lita a Tashoshin MRS a Fadin Kasar, Ku Kasance Masu Lura

Related Posts

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025
Labarai

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

February 26, 2026
DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci
Labarai

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

February 26, 2026
NNPC Ltd da Dangote Group Sun Kulla Yarjejeniya Don Inganta Tsaron Makamashi don Bunƙasa Najeriya
Labarai

NNPC Ltd da Dangote Group Sun Kulla Yarjejeniya Don Inganta Tsaron Makamashi don Bunƙasa Najeriya

February 21, 2026
Kwamitin Majalisar Wakilai Akan Alhazai ya Gargadi NAHCON Kan halin KO innl kula da Kasafin kudi
Labarai

Kwamitin Majalisar Wakilai Akan Alhazai ya Gargadi NAHCON Kan halin KO innl kula da Kasafin kudi

February 21, 2026
Kamfanin Siminti ta Dangote Cement Ta Kaddamar da Sansanonin Tsaro a garuruwan Jihar Kogi
Labarai

Kamfanin Siminti ta Dangote Cement Ta Kaddamar da Sansanonin Tsaro a garuruwan Jihar Kogi

February 19, 2026
Makkah is Calling, but NAHCON Lost the Key
Labarai

Makkah is Calling, but NAHCON Lost the Key

February 13, 2026
Next Post
Farashin Fetur na Man Dangote da Aka Amince da Shi a Hukumance Shine Naira 739 Kowace Lita a Tashoshin MRS a Fadin Kasar, Ku Kasance Masu Lura

Farashin Fetur na Man Dangote da Aka Amince da Shi a Hukumance Shine Naira 739 Kowace Lita a Tashoshin MRS a Fadin Kasar, Ku Kasance Masu Lura

Ana Sayar da Fetur akan Naira 739 Kowace Lita a Gidajen Mai Na MRS

Ana Sayar da Fetur akan Naira 739 Kowace Lita a Gidajen Mai Na MRS

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

December 30, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

February 28, 2026
Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

February 27, 2026
Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

February 26, 2026
DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

February 26, 2026

Recent News

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

February 28, 2026
Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

February 27, 2026
Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

February 26, 2026
DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

February 26, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by