• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Siyasa

” inganta rayuwar al’ummar na shi ne babban ginshikin samun nasarar da na sanya a gaba”Hon. Shehu Dalhatu Tafoki

"Ba ni da wani babban burin dana sanya a gaba wanda ya wuce na al'ummar da nake wakilta."

December 6, 2025
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0
” inganta rayuwar al’ummar na shi ne babban ginshikin samun nasarar da na sanya a gaba”Hon. Shehu Dalhatu Tafoki
0
SHARES
15
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Daga; BASHIR BELLO, Majalisa Abuja.

Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar kananan hukumomin Faskari, Kankara da Sabuwa, dake Jihar Kataina, Honarabul Injiniya Shehu Dalhatu Tafoki ya bayyana cewa inganta rayuwar al’ummar sa shi ne babban ginshikin samun nasarar da ya sanya a gaba.

Karanta HakananPosts

Nenadi Usman ta fara aiki a Ofishin jam’iyyar LP Amatsayin Shugaba

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

Harin Sojojin Amurka a Najeriya Ya Tauye ‘Yancin Ƙasa Sanata Ningi Ya Yi Gargadi

A wani zantawarsa da manema labarai a garin Abuja, Hon. Shehu Tafoki ya nunar da cewa ba shi da wani babban burin daya sanya a gaba wanda ya wuce na al’ummar da yake wakilta.

Acewar sa, ziyarar kaddamar da ayyuka wanda Gwamnan Jihar, Dakta Dikko Rada ya kai a yan kwanakin a yankin sa ya nuna irin cigaban da ake samu duk da irin kalubalen matsalar taso da suke fuskanta.

Ya kara da cewa a bisa irin wannan yunkurin na tabbatar samun ci gaba ne ya sanya Gwamnan Jihar ya kai ziyarar kaddamar da ayyuka tare da mika gaisuwa ga Hakimai, Dakatai da manyan yan Siyasa masu ruwa da tsaki a kananan hukumomin da yake wakilta.

Ya ce, “tun daga lokacin da nake Dan Majalisar Jiha har izuwa lokacin da na zama na Tarayya, kokarin da nake yi duk bai wuci na yunkurin tabbatar da jin dadi da walwalar al’ummar da nake wakilta ba kuma zuwan Gwamnan mazaba ta ya nuna irin cigaban da ake samu.

“Mazabar da nake wakilta ta kasance mafi girma daga cikin duka mazabun da muke da su a Jihar Kataina amma kokarin da nake shi ne barin wani abu wanda al’umma zasu rika amfani da shi ko tunawa da kai ko bayan ka bayar mulki.

“Hakan yasa nayi kokarin gyara wasu Makarantun, ba da tallafin Noma ga mutane 880 wanda 400 daga ciki an ba su karin jari ne, wasu POS, na raba mashina 71, motocin Yan kumbula 9 da 206 5, sannan da kekunan Dinki ga mata 115 tare da injin din nika 205.

“Sannan sannin mahimmancin Noma ga Manoma yasa na raba buhuhunan Takin noman Rani, kana na samarwa matasa da dama wasu ayyukan yi Kuma a yanzu haka akwai matasa 100 daga cikin mutanen da suke neman aikin Soji da sauran ayyukan kayan Sarkin wadanda nake kokarin tabbatar da samar musu aikin.” Inji shi

Hakazalika, Dan Majalisar ya yi nuni da cewa Gwamnan Jihar Kataina na daga cikin mutanen da suke samun hadin kai dari bisa dari daga wajen Yan Majalisar Tarayyarsa saboda baki daya Wakilai 15 dake Majalisar na kokarin tabbatar sun goya masa baya a duk lokacin da yake bukatar hakan.

A karshe , Honarabul Shehu Dalhatu Tafoki, ya jan hankalin sauran Yan uwansa Yan Majalisar da su kasance masu tawali’u tare da yin amfani da damar da suka samu wajen tabbatar da sun bar wani mai tasiri ga rayuwar al’ummar da suke wakilta wanda za a rika tunawa da su ko bayan ba su.

Previous Post

Sanata Ningi Ya Yaba da Tabbatar da Janar Christopher Musa a Matsayin Ministan Tsaro

Next Post

Zargin Cajin Da Bai Dace Ba daga Kamfanin Wutar Lantarki na Kaduna (KAEDCO)

Related Posts

Nenadi Usman ta fara aiki a Ofishin jam’iyyar LP Amatsayin Shugaba
Siyasa

Nenadi Usman ta fara aiki a Ofishin jam’iyyar LP Amatsayin Shugaba

February 10, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA
Siyasa

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
Harin Sojojin Amurka a Najeriya Ya Tauye ‘Yancin Ƙasa Sanata Ningi Ya Yi Gargadi
Siyasa

Harin Sojojin Amurka a Najeriya Ya Tauye ‘Yancin Ƙasa Sanata Ningi Ya Yi Gargadi

January 28, 2026
Muhimmancin Siyasar Prof. Sani Bello: Daga Taimaka wa Uba Sani zuwa Barazanar Makomar Uba Sani
Siyasa

Muhimmancin Siyasar Prof. Sani Bello: Daga Taimaka wa Uba Sani zuwa Barazanar Makomar Uba Sani

January 25, 2026
Kotun ta umarci INEC da ta amince da jagorancin Nenadi Usman na Jam’iyyar Labour
Siyasa

Kotun ta umarci INEC da ta amince da jagorancin Nenadi Usman na Jam’iyyar Labour

January 22, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC
Siyasa

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Next Post
Zargin Cajin Da Bai Dace Ba daga Kamfanin Wutar Lantarki na Kaduna (KAEDCO)

Zargin Cajin Da Bai Dace Ba daga Kamfanin Wutar Lantarki na Kaduna (KAEDCO)

Majalisar Wakilai Ta Nemi Karin Jajircewa Don Ceto Bangaren Wutar Lantarki

Majalisar Wakilai Ta Nemi Karin Jajircewa Don Ceto Bangaren Wutar Lantarki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

December 30, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

February 28, 2026
Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

February 27, 2026
Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

February 26, 2026
DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

February 26, 2026

Recent News

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

February 28, 2026
Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

February 27, 2026
Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

February 26, 2026
DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

February 26, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by