• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Lafiya

Sabon Dakin Gwaje gwaje na NEQAL Zai Ƙara Ƙarfafa Ingancin Binciken Lafiya a Najeriya

December 17, 2025
in Lafiya
Reading Time: 2 mins read
0
Sabon Dakin Gwaje gwaje na NEQAL Zai Ƙara Ƙarfafa Ingancin Binciken Lafiya a Najeriya
0
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

A wani muhimmin taron da ke nuna babban ci gaba a fannin binciken lafiya a Najeriya, Hukumar Kimiyyar Dakin Gwaje-gwaje ta Najeriya (MLSCN) ta karɓi sabunta Dakin Gwajin Inganci na Ƙasa (NEQAL) da ke Saye, a garin Zaria.

Karanta HakananPosts

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

An gudanar da bikin mika dakin a ranar Litinin, 16 ga Disamba, 2025, inda manyan jami’ai daga gwamnati, abokan hulɗa na ci gaba, da ƙwararrun ma’aikatan dakin gwaje-gwaje suka halarta.

Yayin jawabin sa, Mukaddashin Rajistara kuma Shugaba na MLSCN, Dr. Donald Ibe Ofili, ya bayyana cewa wannan taron “ya fi kammala aikin gine-gine kawai.”

Ya jaddada cewa sabunta dakin NEQAL wata babbar mataki ce wajen ƙarfafa tabbatar da inganci, tsaron marasa lafiya, da kuma kwarewa a fannin binciken lafiya a duk faɗin Najeriya.

Dr. Ofili ya nuna godiya ga Gwamnatin Tarayya bisa ci gaba da zuba jari a fannin lafiya, yana mai cewa Manufar “ Shirin Sabon fata” ta Shugaba Bola Ahmed Tinubu, GCFR, ta samar da ingantaccen tsarin gyaran harkar lafiya.

Ya yaba da jagorancin Ministan Lafiya da Walwalar Jama’a da kuma Ministan Ƙasar na Lafiya bisa yadda suka sauya wannan hangen nesa zuwa aiki.

Haka kuma, ya yaba da Hukumar Kula da Cutar Kanjamau ta Ƙasa (NACA) ƙarƙashin jagorancin Dr. Temitope Ilori, bisa yadda suka tafiyar da tallafin Global Fund RSSH2 da C19RM.

Mukaddashin rajistaran ya kuma nuna godiya ga Cibiyar Kula da Cututtuka ta Amurka (CDC) da Global Fund bisa goyon bayan su tun lokacin ƙaddamar da NEQAL a 2009, da kuma Cibiyar Nazarin Cutar Kanjamau ta Najeriya (IHVN) bisa taimakon fasaha da suke bayarwa.

A nasa jawabin, Kakakin Majalisar Wakilai, Rt. Hon. Abbas Tajudeen, wanda Injiniya Jamil Ahmed Jaga, Shugaban Karamar Hukumar Zaria ya wakilta, ya yaba da NACA da Dr. Ilori bisa jagoranci nagari wajen sabunta dakin. Ya ce aikin ya yi daidai da Manufar Shirin Sabon fata ta gwamnatin Tinubu da kuma Manufofin Cigaban Dorewar (SDGs).

Kakakin ya sake jaddada kudirin Majalisar Tarayya na tallafawa gine ginen kiwon lafiya ta hanyar dokoki, kasafin kuɗi, da sa ido.

“Ƙasa mai lafiya ƙasa ce mai arziki,” in ji shi, yana mai alƙawarin ci gaba da haɗin gwiwa da Ma’aikatar Lafiya ta Tarayya, NACA, MLSCN, da sauran masu ruwa da tsaki don tabbatar da samun ingantaccen kiwon lafiya ga kowa da kowa.

Dr. Tajudeen ya kuma yaba da rawar da Global Fund ke takawa wajen ƙarfafa ƙarfin binciken lafiya a Najeriya, musamman a yaƙi da cututtukan HIV, tarin fuka, da zazzabin cizon sauro.

Haka zalika, Darakta Janar na NACA, Temitope Ilori, wanda Mallam Mustapha Yau, Mukaddashin Darakta na Kudi da Gudanarwa ya wakilta, ya gode wa dukkan abokan ci gaba da masu ruwa da tsaki bisa hangen nesan su wajen tallafawa sabunta da mika wannan daki, yana mai cewa dakin ya kai matakin ƙasa da ƙasa.

Kammala da mika sabunta dakin NEQAL na nuna sabon babi a ƙoƙarin Najeriya na cimma kwarewa a binciken lafiya ta hanyar ingantattun gine gine da haɗin gwiwar ƙasa da ƙasa.

Previous Post

Taron ƙolin ECOWAS a Abuja ya mayar da hankali kan matsalolin ƙasashen ƙungiyar

Next Post

Shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazzai ta Kasa (NAHCON) ya gana da jami’an Ma’aikatar Aikin Hajj da Umrah ta kasar Saudiya

Related Posts

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya
Lafiya

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

January 15, 2026
Next Post
Shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazzai ta Kasa (NAHCON) ya gana da jami’an Ma’aikatar Aikin Hajj da Umrah ta kasar Saudiya

Shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazzai ta Kasa (NAHCON) ya gana da jami’an Ma’aikatar Aikin Hajj da Umrah ta kasar Saudiya

Matatar Dangote Ta Soki Karin Farashin Man Fetur Sama da ₦739/Lita a Fadin Kasa

Matatar Dangote Ta Soki Karin Farashin Man Fetur Sama da ₦739/Lita a Fadin Kasa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Siyan wayoyin hannu na zuwa da babbar matsala” — Abubakar Ubale

“Siyan wayoyin hannu na zuwa da babbar matsala” — Abubakar Ubale

January 1, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta bukaci kungiyoyin likitocin jihohi da su bi ka’idojin kiwon lafiya na aikin Hajjin 2026 da Saudiyya ta fitar da tsattsauran ra’ayi.

Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta bukaci kungiyoyin likitocin jihohi da su bi ka’idojin kiwon lafiya na aikin Hajjin 2026 da Saudiyya ta fitar da tsattsauran ra’ayi.

December 30, 2025
Gwamnan Osun, Masana Ilimi da Sarakunan Gargajiya Za Su Halarci Bikin Cika Shekaru 40 na KIDVARC

Gwamnan Osun, Masana Ilimi da Sarakunan Gargajiya Za Su Halarci Bikin Cika Shekaru 40 na KIDVARC

November 26, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

January 15, 2026
Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

January 11, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

January 8, 2026

Recent News

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

January 15, 2026
Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

January 11, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

January 8, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
...
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by