• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Siyasa

Tsoffin Masu Rike Mukaman Siyasa a Jihar Zamfara Sun Hade da Jam’iyyar ADC a Wani Muhimmin Taro Karkashin Jagorancin Atiku Abubakar Saleh

December 29, 2025
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0
Dawainiya da Gwagwarmayar Atiku Abubakar Saleh Ya Kawo Ci gaban Jam’iyyar ADC a Jihar Zamfara
0
SHARES
14
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Daga Bashir Bello

Yayin da aka Fara Buga gangar siyasa a sassan kasar nan, wani muhimmin ci gaban siyasa na kara bayyana a Jihar Zamfara, inda tsoffin masu rike da mukaman siyasa daga jam’iyyu daban daban suka fara hada kai da jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), bayan wani babban taron tattaunawa da Alhaji Atiku Abubakar Saleh, Baraden Maru kuma Mataimakin Sakataren Tsare tsare na Kasa na jam’iyyar ADC, ya jagoranta.

Karanta HakananPosts

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

Alummar Bagwai da Shanono Sun Bayyana Goyon Bayansu ga Barau Jibrin a Matsayin Gwamnan Jihar Kano

Kudurin Dokar Kafa Hukumar Kula da Ingancin Cibiyoyin Kiwon Lafiya Ya Tsallake Karatu Na Biyu

Taron ya hada tsoffin yan majalisar dokoki na jiha, tsoffin kwamishinoni, masu ba da shawara na musamman, shugabannin kananan hukumomi da kansiloli. Wannan taro ya zama dandalin tattaunawa, nazari da tsara dabarun siyasa. Wadannan gogaggun yan siyasa daga jam’iyyu daban daban sun tattauna yadda za su hada kai da jam’iyyar ADC domin cimma burin samar da jagoranci mai ma’ana a Jihar Zamfara.

Atiku Abubakar Saleh, wanda sunansa ya zama tamkar alamar hada kan jama’a daga tushe, ya yi amfani da wannan dama wajen bayyana manufofin jam’iyyar da kudurinta na samar da shugabanci na kowa da kowa. Ya jaddada cewa ADC ba kawai jam’iyyar siyasa ba ce, illa kuwa wata tafiya ce da ke da ginshiki a kan gaskiya, rikon amana da sabunta tsarin kasa.

“ADC jam’iyya ce da ke tsaya tsayin daka wajen tabbatar da shugabanci na gari, kaunar mata da matasa, da kuma mayar da hankali kan farfado da tattalin arziki, musamman a wannan lokaci mai sarkakiya a tarihin kasarmu inda rashin tsaro ya zama ruwan dare,” in ji shi.

Ya kuma yi kira ga tsoffin masu rike da mukamai da su kawo kwarewarsu da dangantakarsu domin karfafa gindin jam’iyyar da fadada tasirinta. Haka zalika, ya bukaci matasa da mata na Jihar Zamfara da su mara wa ADC baya, yana mai jaddada cewa goyon bayansu na da matukar muhimmanci wajen gina zaman lafiya da ci gaba mai dorewa.

“Ba za mu iya gina sabuwar Zamfara mai inganci ba, Idan ba tare da kuzarin matasa da hikimar mata ba. Goyon bayan ku shi ne ginshikin da za mu gina sabon zamani na zaman lafiya, ci gaba da wadata,” in ji shi da kwazo.

Wannan taron tattaunawa na daga cikin jerin tarurrukan tuntuba da kungiyar Baraden Maru Youths Coalition Consultations Team (BMYCCT) ke jagoranta, wadda ta taka muhimmiyar rawa wajen karfafa goyon bayan jam’iyyar ADC a kananan hukumomi goma sha hudu (14) na Jihar Zamfara.

Wadannan tarurruka sun riga sun haifar da gagarumin sakamako, inda, da dama daga cikin masu ruwa da tsaki suka bayyana goyon bayansu ga jam’iyyar karkashin jagorancin Atiku Abubakar Saleh.

Hon. Anas Ibrahim Diila, Shugaban BMYCCT na Jihar Zamfara, ya bayyana godiyarsa da cewa:

“Muna mika godiya ta musamman ga Alhaji Atiku Abubakar Saleh bisa jajircewarsa, hangen nesansa da sadaukarwarsa wajen bunkasa jam’iyyar. Taron da ya gudanar da jama’armu ya kasance abin alfahari da shaida ce ta yadda yake da kishin hadin kai da shugabanci na kowa da kowa.”

Nasara da aka samu a wannan taro ta samu ne da taimakon Hon. Shehu Maishanu, Jagoran Hadin Gwiwar ADC a Jihar Zamfara, wanda aka yaba masa bisa juriya da kwarewarsa wajen tsara tarurrukan. Haka kuma, Hon. Kabiru Garba Gusau, Shugaban jam’iyyar ADC na jihar, ya samu yabo bisa jagoranci mai nutsuwa da jajircewarsa wajen tabbatar da hadin kai a cikin jam’iyyar.

Yayin da jam’iyyar ADC ke kara samun karbuwa a Jihar Zamfara, jagorancin Atiku Abubakar Saleh ya zama haske mai nuna mafita, alamar sabon salo na siyasa da ke jan hankalin masu neman canji da ci gaba mai ma’ana.

Previous Post

Dangote Cement Ta Ninka Tallafin Karatu Ga Daliban Al’ummomin Benue

Next Post

NNPC Ltd Ta Kammala Gyaran Bututun Escravos Lagos Bayan Fashewar ta a Watan Disamba

Related Posts

ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC
Siyasa

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Alummar Bagwai da Shanono Sun Bayyana Goyon Bayansu ga Barau Jibrin a Matsayin Gwamnan Jihar Kano
Siyasa

Alummar Bagwai da Shanono Sun Bayyana Goyon Bayansu ga Barau Jibrin a Matsayin Gwamnan Jihar Kano

December 11, 2025
Kudurin Dokar Kafa Hukumar Kula da Ingancin Cibiyoyin Kiwon Lafiya Ya Tsallake Karatu Na Biyu
Siyasa

Kudurin Dokar Kafa Hukumar Kula da Ingancin Cibiyoyin Kiwon Lafiya Ya Tsallake Karatu Na Biyu

December 11, 2025
Majalisar Wakilai Ta Bankado Rashin Zuba Jari a Harkar Wuta Tsawon Shekaru 14
Siyasa

Majalisar Wakilai Ta Bankado Rashin Zuba Jari a Harkar Wuta Tsawon Shekaru 14

December 9, 2025
Majalisar Wakilai Ta Nemi Karin Jajircewa Don Ceto Bangaren Wutar Lantarki
Siyasa

Majalisar Wakilai Ta Nemi Karin Jajircewa Don Ceto Bangaren Wutar Lantarki

December 7, 2025
” inganta rayuwar al’ummar na shi ne babban ginshikin samun nasarar da na sanya a gaba”Hon. Shehu Dalhatu Tafoki
Siyasa

” inganta rayuwar al’ummar na shi ne babban ginshikin samun nasarar da na sanya a gaba”Hon. Shehu Dalhatu Tafoki

December 6, 2025
Next Post
NNPC Ltd Ta Kammala Gyaran Bututun Escravos Lagos Bayan Fashewar ta a Watan Disamba

NNPC Ltd Ta Kammala Gyaran Bututun Escravos Lagos Bayan Fashewar ta a Watan Disamba

“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

"Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Siyan wayoyin hannu na zuwa da babbar matsala” — Abubakar Ubale

“Siyan wayoyin hannu na zuwa da babbar matsala” — Abubakar Ubale

January 1, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta bukaci kungiyoyin likitocin jihohi da su bi ka’idojin kiwon lafiya na aikin Hajjin 2026 da Saudiyya ta fitar da tsattsauran ra’ayi.

Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta bukaci kungiyoyin likitocin jihohi da su bi ka’idojin kiwon lafiya na aikin Hajjin 2026 da Saudiyya ta fitar da tsattsauran ra’ayi.

December 30, 2025
Gwamnan Osun, Masana Ilimi da Sarakunan Gargajiya Za Su Halarci Bikin Cika Shekaru 40 na KIDVARC

Gwamnan Osun, Masana Ilimi da Sarakunan Gargajiya Za Su Halarci Bikin Cika Shekaru 40 na KIDVARC

November 26, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

January 11, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

January 8, 2026

Dangote Cement Na Taimakawa Al’ummomin Benue Ta Hanyar Ayyuka Masu Ma’ana inji Gwamnatin Tarayya

January 7, 2026

Recent News

Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

Hon. Samaila Aliyu Makarfi Ya Taya Sanata Aminu Waziri Tambuwal Murnar Cikar Shekaru 60 da Haihuwa

January 11, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

January 8, 2026

Dangote Cement Na Taimakawa Al’ummomin Benue Ta Hanyar Ayyuka Masu Ma’ana inji Gwamnatin Tarayya

January 7, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
...
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by