• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Kasuwanci

Rukunin kamfanoni Dangote da Cibiyar Cinikayya da Kasuwanci ta Kaduna Sun Hada Kai Don Inganta Kayayyakin Cikin Gida a Bikin Kasuwanci na 2026

February 5, 2026
in Kasuwanci
Reading Time: 2 mins read
0
Rukunin kamfanoni Dangote da Cibiyar Cinikayya da Kasuwanci ta Kaduna Sun Hada Kai Don Inganta Kayayyakin Cikin Gida a Bikin Kasuwanci na 2026
0
SHARES
16
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Daga Bashir Bello, Abuja

Karanta HakananPosts

Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

Rukunin Dangote Ya Haskaka Manufar 2030 a Taron Kasuwanci na Kaduna

Kamfanin Dangote ta Bai wa Abokan Ciniki 50 Kyautar Motoci da Kudi

Za a bude bikin kasuwanci Duniya na Kaduna karo na 47 a ranar 6 ga Fabrairu, 2026, inda ake sa ran Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kaddamar da taron. Wannan shekarar, taken bikin shi ne “Daga Gyare-gyare zuwa Sakamako: Sauyin Tattalin Arziki ta Hanyar Ci gaba da Inganta Kayayyakin Cikin Gida”, tare da Dangote Industries Limited a matsayin babban mai daukar nauyi.

Cibiyar Kasuwanci, Masana’antu, Ma’adinai da Noma ta Kaduna (KADCCIMA) ta bayyana cewa fiye da mutane 10,000 ne ake sa ran za su halarci taron, wanda zai kasance daya daga cikin manyan tarukan kasuwanci a Arewacin Najeriya.

Shugaban KADCCIMA, Alhaji Farouk Suleiman, ya bayyana cewa dangantakar su da rukunin kamfanoni “dangantaka ce da aka gina bisa darajoji na ci gaban masana’antu, bunkasa kayayyakin cikin gida da sauyin tattalin arziki.”

Ya ce biki na bana zai mayar da hankali kan hada kan kamfanoni da hukumomin gwamnati, bunkasa jarin kasuwanci, tallafin kananan masana’antu (SMEs), da samar da damar shiga kasuwa. “Wannan biki na tattalin arziki ne da aka tsara don karfafa cinikayya da kasuwanci, da kuma jawo hankalin masu zuba jari,” in ji shi.

Daraktar, kuma Mai Ba da Shawara ta Musamman ga Shugaban rukunin kamfanoni Dangote, Fatima Wali-Abdurrahman, ta jaddada kudirin kamfanin wajen bunkasa kayayyakin cikin gida.

“Zuba jari na Dangote a bsukari, siminti da sinadarai ya samar da ayyukan yi tare da kara kudin shiga ga gwamnati ta hanyar haraji,” in ji ta.

Ta kara da cewa jarin kamfanin a siminti, noma, takin zamani da man fetur ya nuna yadda zuba jari na cikin gida zai iya sauya tattalin arziki.

Anthony Chiejina, Babban Jami’in Hulda da Jama’a na rukunin kamfanoni Dangote, ya tabbatar cewa kamfanonin da ke karkashin rukunin za su nuna kayayyakin su a bikin. Wadannan sun hada da Dangote Cement, Dangote Sugar, NASCON Allied Industries (Dangote Salt), Dangote-Sinotruk, Dangote Peugeot Automobile, da Dangote Fertiliser.

NASCON zai gabatar da nau’ikan gishiri da kayan yaji, yayin da Dangote Sugar zai nuna dukkan kayayyakin sa. Dangote Cement kuma zai kafa teburin taimako don amsa tambayoyin abokan ciniki.

Wakilan kamfanin za su kasance a shirye don ba da jagora ga masu sha’awar zama dillalai, tare da bayanai kan sharudda da hanyoyin samun wakilci.

Sa’annan KADCCIMA ta bayyana rukunin kamfanoni Dangote a matsayin “tushen ci gaban masana’antu a Najeriya,” tana mai kira ga kamfanin da ya ci gaba da jagoranci ba kawai a matsayin mai daukar nauyi ba, har ma a matsayin mai ba da shawara da abokin ci gaban kananan masana’antu.

Tare da dubban mahalarta da kuma mayar da hankali kan bunkasa kayayyakin cikin gida, bikin kasuwanci na Kaduna na 2026 zai kara karfafa ajandar masana’antu a Najeriya da kuma nuna rawar da kamfanoni masu zaman kansu ke takawa wajen sauya tattalin arziki.

Previous Post

Najeriya Za Ta Yi Amfani da Gas Don Inganta Ci gaban Afirka, Ojulari

Next Post

NNPC Ltd Ta kulla Yarjejeniya da Masana Don Farfado da Matatun Mai na Najeriya – Ojular

Related Posts

Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka
Kasuwanci

Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

February 27, 2026
Rukunin Dangote Ya Haskaka Manufar 2030 a Taron Kasuwanci na Kaduna
Kasuwanci

Rukunin Dangote Ya Haskaka Manufar 2030 a Taron Kasuwanci na Kaduna

February 16, 2026
Kamfanin Dangote  ta Bai wa Abokan Ciniki 50 Kyautar Motoci da Kudi
Kasuwanci

Kamfanin Dangote ta Bai wa Abokan Ciniki 50 Kyautar Motoci da Kudi

February 15, 2026
NDIC Ta Tabbatar da Cikakken Kariya ga Masu Ajiya a Bankuna
Kasuwanci

NDIC Ta Tabbatar da Cikakken Kariya ga Masu Ajiya a Bankuna

February 12, 2026
Taron Baje Kolin Kaduna: Masari da Shugaban KADCCIMA Sun Jaddada Muhimmancin Bunkasa Ci gaban Abubuwan Cikin Gida
Kasuwanci

Taron Baje Kolin Kaduna: Masari da Shugaban KADCCIMA Sun Jaddada Muhimmancin Bunkasa Ci gaban Abubuwan Cikin Gida

February 12, 2026
Dole Africa Ta Daidaita Tsarin Ayyuka, Dokoki da Jarin Kuɗi Don Cimma Tsaron Makamashi Inji Ojulari
Kasuwanci

Dole Africa Ta Daidaita Tsarin Ayyuka, Dokoki da Jarin Kuɗi Don Cimma Tsaron Makamashi Inji Ojulari

February 11, 2026
Next Post
NNPC Ltd Ta kulla Yarjejeniya da Masana Don Farfado da Matatun Mai na Najeriya – Ojular

NNPC Ltd Ta kulla Yarjejeniya da Masana Don Farfado da Matatun Mai na Najeriya – Ojular

Mataimakin Shugaban rukunin Kamfanin Dangote Ya Lashe Kyautar Mutumin Shekara

Mataimakin Shugaban rukunin Kamfanin Dangote Ya Lashe Kyautar Mutumin Shekara

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

December 30, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

February 28, 2026
Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

February 27, 2026
Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

February 26, 2026
DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

February 26, 2026

Recent News

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

February 28, 2026
Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

Dangote Cement, Sinoma Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dala Biliyan 1 Don Ayyukan Siminti a Fadin Afirka

February 27, 2026
Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

Keyamo Ya Gabatar da Tsarin Kasafin Kuɗi na 2026 ₦184.39bn Ga Majalisar Dokoki, Ya Bayyana Nasarorin 2025

February 26, 2026
DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

DHQ Ta Tara Dakarun Afirka Ta Yamma Domin Samar Da Dabarun Yaki Da Ta’addanci

February 26, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by