• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Labarai

Dangote Cement Na Taimakawa Al’ummomin Benue Ta Hanyar Ayyuka Masu Ma’ana inji Gwamnatin Tarayya

Daga Bashir Bello

January 7, 2026
in Labarai
Reading Time: 3 mins read
0
0
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Ministan Raya Ma’adanai, Dr. Dele Alake, ya bayyana cewa kamfanin Dangote Cement Plc na taka rawa mai muhimmanci a ci gaban al’ummomin da ke karɓar bakuncinsa a Gboko, Jihar Benue.

Karanta HakananPosts

KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Garo a Matsayin Abokin Takararsa Domin Neman Zaben 2027

Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

Yayin kaddamar da ayyukan samar da ruwa na miliyoyin naira, bayar da tallafin karatu da horar da matasa kan sana’o’i, ministan ya yaba da gudunmawar da kamfanin ke bayarwa ga al’ummomin da ke kusa da shi.

An wakilce shi da Daraktar Ma’adanai da Bin Ka’idojin Muhalli a Jihar Benue, Hajiya Adijatu Usman, inda ya ce Dangote Cement na cika alkawuran da ya dauka a yarjejeniyar Raya Al’umma (CDA).

Ya ce yarjejeniyar CDA na tabbatar da cewa kamfanonin hakar ma’adanai suna mayar da wani kaso na ribarsu don ci gaban al’ummomin da suke aiki a cikinsu.

Ya ce: “Zan iya tabbatar muku cewa Dangote Cement ya aiwatar da ayyuka da dama ga al’ummomin da ke kusa da shi.

“Wannan aikin ya samo asali ne daga wata doka ta Gwamnatin Tarayya wadda ke bukatar kamfanoni irin su Dangote su mayar da alheri ga al’ummomin da suke aiki a cikinsu.

“Mun zauna da wakilan al’ummomi guda shida da ke kusa da kamfanin, kuma sun amince da cewa suna bukatar wadannan ayyuka. A yau muna nan domin kaddamar da su bayan kammala su.

“Muna fatan al’ummomin za su dauki wadannan ayyuka a matsayin nasu, su kula da su, domin su dore. Hakan zai kawo ci gaba a tattalin arzikin yankunan.”

A yayin bikin kaddamar da ayyukan, Shugaban Sashen Ayyukan Zamantakewa na Kamfanin Dangote Cement a Gboko, Dr. Johnson Kor, ya bayyana cewa an kammala wadannan ayyuka ne domin al’ummomin da ke fama da karancin ruwa mai tsafta.

Ya ce: “A yau muna kaddamar da ayyukan da aka tsara tun watan Disamba na shekarar 2024. Mun kammala da dama daga cikinsu, kuma sun hada da rijiyoyin burtsatse masu amfani da injin da kuma hasken rana.

“Yarjejeniyar CDA an kulla ta ne tsakanin Ma’aikatar Raya Ma’adanai ta Tarayya, al’ummomin da ke kusa da kamfanin, da sauran masu ruwa da tsaki.

“Yarjejeniyar na tsawon shekaru biyar ne, kuma wannan shekarar ce ta farko. A shekara mai zuwa za mu shiga zagaye na biyu. Hakanan muna aiki kan wasu ayyukan lantarki da ba a kammala ba tukuna.

“Wadannan yankuna na fama da karancin ruwa, wasu ma suna amfani da ruwan koguna saboda kusancinsu da Kogin Benue. Saboda haka muka ga dacewar samar musu da ruwa.”

Ya ce rijiyoyin burtsatse suna cikin al’ummomin Pass Brother, Mbaakpoghol-Mbatyu, Mbaswa-Mbatser da Agboghol-Amua.

Dagacin Mbaakpoghol-Mbatyu, Chief Kunav Anum, ya bayyana farin cikinsu da samun rijiyar burtsatse a cikin al’ummarsu.

“Muna matukar farin ciki. Ba mu yi tsammanin hakan zai faru da wuri haka ba. Mun ji dadin wannan kyauta daga Dangote Cement Plc” Yace.

Sarkin ya kara da cewa al’ummarsa ta riga ta amfana da wutar lantarki daga kamfanin, kuma ya sha alwashin ci gaba da goyon bayan kamfanin.

A wata sanarwa daga kamfanin, an bayyana cewa: “A matsayin ci gaba da wannan kudiri, an kara yawan kudin tallafin karatu zuwa ₦28,800,000.00 a bana, tare da fadada shirin zuwa dukkan al’ummomi guda shida da ke kusa da kamfanin, kamar yadda yarjejeniyar CDA ta tanada. Wannan mataki na nuni da burinmu na tabbatar da adalci, hadin kai da raba moriyar ci gaba ga kowa da kowa.”

Kamfanin ya kuma aiwatar da wasu ayyuka da dama, yayin da wasu ke ci gaba, ciki har da Shirin Tallafawa Mata, Manoma da Matasa dukkansu domin inganta rayuwar al’ummomin da ke karbar bakuncin kamfanin.

Previous Post

LOKACIN DA KUDADEN KARAMAR HUKUMA SUKE ZAMA NA SIYASA: HATSARIN DOKA DA HALAYYA

Next Post

Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

Related Posts

KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI
Labarai

KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu
Labarai

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Garo a Matsayin Abokin Takararsa Domin Neman Zaben 2027

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC
Labarai

Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

July 11, 2026
Gwamna Yusuf Ya Yi Kira Ga Matasa Lauyoyi Su Rungumi Gaskiya da Adalci
Labarai

Gwamna Yusuf Ya Yi Kira Ga Matasa Lauyoyi Su Rungumi Gaskiya da Adalci

July 10, 2026
Gwamna Yusuf Ya Lashe Lambar Yabo Ta Ƙungiyar Matasa Lauyoyin Arewa
Labarai

Gwamna Yusuf Ya Lashe Lambar Yabo Ta Ƙungiyar Matasa Lauyoyin Arewa

July 10, 2026
RUNDUNAR YAN SANDAR JIHAR KADUNA SUN YI ALLAH WADAI DA KISAN GILLA DA AKAYI MA WASU MATAFIYA, SUN KAMA MUTUM 6 KAN KASHE MUTUM 2 MARASA LAIFI
Labarai

RUNDUNAR YAN SANDAR JIHAR KADUNA SUN YI ALLAH WADAI DA KISAN GILLA DA AKAYI MA WASU MATAFIYA, SUN KAMA MUTUM 6 KAN KASHE MUTUM 2 MARASA LAIFI

July 9, 2026
Next Post
Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

Dangote Ya Janye Korafi Akan Tsohon Shugaban NMDPRA, Amma ICPC Ta Ce Bincike Zai Ci Gaba

ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
TARON OPEN MIC WITH SHINE YAFARA YUNKURIN FARFAƊO DA ƊABI’U: MASU JAWABI SUN YABI HANGEN NESAN MR. SHINE

TARON OPEN MIC WITH SHINE YAFARA YUNKURIN FARFAƊO DA ƊABI’U: MASU JAWABI SUN YABI HANGEN NESAN MR. SHINE

June 20, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Garo a Matsayin Abokin Takararsa Domin Neman Zaben 2027

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

July 11, 2026

Recent News

KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Garo a Matsayin Abokin Takararsa Domin Neman Zaben 2027

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

July 11, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by