• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Lafiya

Kamfanin NNPC Ta Mika Na’urar MRI Mai Ƙarfi N1.5 Tesla Ga Asibitin Nnewi, Don Faɗaɗa Binciken Cuta a Kudu maso Gabas

Daga Bashir Bello, Abuja

May 17, 2026
in Lafiya
Reading Time: 2 mins read
0
Kamfanin NNPC Ta Mika Na’urar MRI Mai Ƙarfi N1.5 Tesla Ga Asibitin Nnewi, Don Faɗaɗa Binciken Cuta a Kudu maso Gabas
0
SHARES
2
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Gidauniyar NNPC ya kammala da kuma mika cikakkiyar na’urar Magnetic Resonance Imaging (MRI) mai ƙarfi 1.5 Wanda Tesla ta kirkiro ga Asibitin Koyarwa na Jami’ar Nnamdi Azikiwe (NAUTH), Nnewi, domin ƙarfafa damar samun kulawa da lafiya a yankin Kudu maso Gabas na Najeriya.

Kyautar, wacce aka aiwatar ta hannun sashen ayyukan Kamfanin ga Alumma wato Corporate Social Responsibility na Kamfanin NNPC Ltd., ba ta ƙunshi na’urar MRI kaɗai bane, har ma da cikakken kayan aikin tallafi. Wannan ya haɗa da tsarin kariya na RF, injin sanyaya (chillers), na’urar UPS mai ajiyan wutar lantarki, kayan hoto na musamman, iska don numfashi, CCTV, na’urar lura da iskar oxygen, intercom, da kayan jin daɗin marasa lafiya domin tabbatar da ingantaccen aiki.

Karanta HakananPosts

NNPC Foundation Ta Lashe Lambar Yabo ta CSR Champion (Lafiya)

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

Sabon Dakin Gwaje gwaje na NEQAL Zai Ƙara Ƙarfafa Ingancin Binciken Lafiya a Najeriya

Shekaru da dama, marasa lafiya daga jihohin Anambra, Enugu, Imo, Abia, Ebonyi da makwabciyar Delta sun sha wahala wajen samun damar yin MRI saboda tsadar kuɗi, dogon lokaci da kuma nisan tafiya. Sabuwar na’urar da aka girka za ta rage waɗannan matsalolin sosai.

Wannan na cikin sanarwar manema labarai da Andy Odeh, Babban Jami’in Hulɗa da Jama’a na NNPC Ltd., ya sanya hannu kuma aka rabawa ‘yan jaridu a Abuja.

A wajen bikin kaddamarwa da aka gudanar a cibiyar ICT ta Igwe Orizu, dake NAUTH, Babban Jami’in NNPC Ltd., Engr. Bashir Bayo Ojulari, ya ce aikin ya nuna yadda kamfanin ke mai da hankali wajen gina cibiyoyi masu ɗorewa ba wai kyauta ta lokaci ɗaya ba.

“Ina so in jaddada cewa girka MRI a NAUTH na nuna jajircewarmu wajen gina cibiyoyi masu ɗorewa, tsarin da zai dawwama da kuma gadon alheri,” in ji Ojulari wanda Daraktar NNPC Foundation, Mrs. Emmanuella Arukwe ta wakilta. “Samun ingantacciyar kulawa da lafiya shi ne ginshiƙin mutunci, tsawon rai da kuma haɓakar tattalin arziki.”

Gwamnan Jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo, wanda Kwamishinan Lafiya Dr. Afam Obidike ya wakilta, ya ce wannan na’ura za ta inganta bincike da gano cuta da magani cikin sauki da daidaito ga marasa lafiya a yankin. Ya yaba wa Gidauniyar NNPC saboda cike gibin da ke cikin tsarin lafiya na jihar.

Mataimakiyar Shugaban NNPC Ltd. a harkar Business Services, Mrs. Sophia Mbakwe, wacce Engr. Isokariari Telema ya wakilta, ta sake jaddada alkawarin kamfanin na zuba jari cikin adalci a al’umma.

“A cikin fiye da shekaru arba’in da NNPC ta yi, ta ci gaba da taka rawa wajen inganta rayuwa a Najeriya, ta tallafa wajen ci gaban ababen more rayuwa, jin daɗin al’umma, tallafin ilimi da sauran shirye-shirye da ke nuna ƙimominmu na gaskiya, ƙwarewa da dorewa,” in ji ta.

Shugaban Asibitin NAUTH, Farfesa Joseph Ugboaja, ya yi maraba da wannan taimako, yana mai cewa marasa lafiya sun sha wahala wajen yin dogon tafiya da tsadar kuɗi don samun irin wannan hoto na zamani.

“Na dade ina ganin yadda marasa lafiya a yankinmu ke yin dogon tafiya da tsadar kuɗi don samun irin wannan ganewar cuta. Wannan na’ura za ta kawar da wannan nauyi,” in ji Ugboaja. “NNPC Foundation ta nuna cewa aikin al’umma ba wai magana ce kawai ba, amma wata hanyar ceto ga cibiyoyi kamar namu.”

Wannan taimako ya yi daidai da dabarun NNPC Ltd. na haɗa aikin samar da makamashi da zuba jari a al’umma domin inganta jin daɗin jama’a da haɓaka ƙasar baki ɗaya.

Previous Post

Brig Janar Sulaiman Mai Kano Ya Bayyana Aikin Tantancewa na APC a Matsayin Nasara

Next Post

Amina Rafindadi Ta Shigo da Sabon Salon Taimakon Alumma a Siyasar Katsina ta Tsakiya

Related Posts

Lafiya

NNPC Foundation Ta Lashe Lambar Yabo ta CSR Champion (Lafiya)

April 23, 2026
Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya
Lafiya

Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya

January 15, 2026
Sabon Dakin Gwaje gwaje na NEQAL Zai Ƙara Ƙarfafa Ingancin Binciken Lafiya a Najeriya
Lafiya

Sabon Dakin Gwaje gwaje na NEQAL Zai Ƙara Ƙarfafa Ingancin Binciken Lafiya a Najeriya

December 17, 2025
Next Post
Amina Rafindadi Ta Shigo da Sabon Salon Taimakon Alumma a Siyasar Katsina ta Tsakiya

Amina Rafindadi Ta Shigo da Sabon Salon Taimakon Alumma a Siyasar Katsina ta Tsakiya

Zan Ƙarfafa Jama’ata Ta Hanyar Yaki da Rashin Tsaro da Talauci – Shehu Usman Dantata

Zan Ƙarfafa Jama'ata Ta Hanyar Yaki da Rashin Tsaro da Talauci - Shehu Usman Dantata

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

December 30, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
Auto Draft

Sabuwar Manufar Tsaron Hanyoyin Motar Dangote Na Haifar Da Kyakkyawan Sakamako In Ji Hukumar FRSC

May 26, 2026
Musa Yusuf Garba AIG- Shi Yafi Dacewa Da Zaman Gwamnan Jihar Zamfara

Musa Yusuf Garba AIG- Shi Yafi Dacewa Da Zaman Gwamnan Jihar Zamfara

May 25, 2026
Jihar Neja Na Neman Kamfanin Dangote Don Binciken Man Fetur a Yankin Bida

Jihar Neja Na Neman Kamfanin Dangote Don Binciken Man Fetur a Yankin Bida

May 24, 2026
Zamu Shiga Kotu Kan Wazirin Adamawa Idan Yaki Tsayawa Takara Inji Jamiyar Adawa ta ADC a Jihar Zamfara

Zamu Shiga Kotu Kan Wazirin Adamawa Idan Yaki Tsayawa Takara Inji Jamiyar Adawa ta ADC a Jihar Zamfara

May 23, 2026

Recent News

Auto Draft

Sabuwar Manufar Tsaron Hanyoyin Motar Dangote Na Haifar Da Kyakkyawan Sakamako In Ji Hukumar FRSC

May 26, 2026
Musa Yusuf Garba AIG- Shi Yafi Dacewa Da Zaman Gwamnan Jihar Zamfara

Musa Yusuf Garba AIG- Shi Yafi Dacewa Da Zaman Gwamnan Jihar Zamfara

May 25, 2026
Jihar Neja Na Neman Kamfanin Dangote Don Binciken Man Fetur a Yankin Bida

Jihar Neja Na Neman Kamfanin Dangote Don Binciken Man Fetur a Yankin Bida

May 24, 2026
Zamu Shiga Kotu Kan Wazirin Adamawa Idan Yaki Tsayawa Takara Inji Jamiyar Adawa ta ADC a Jihar Zamfara

Zamu Shiga Kotu Kan Wazirin Adamawa Idan Yaki Tsayawa Takara Inji Jamiyar Adawa ta ADC a Jihar Zamfara

May 23, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by