• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Mai da Iskar Gas

Kamfanin NNPC Da Jami’an Tsaro Sun Kai Samame Wurin Masu Satan Bututun Mai A Abuja, Sun Kama Wadanda Ake Zargi

Rundunar hadin gwiwa ta fara rugurguza sansanin kungiyar masu barnan Bututun Mai yayin da aka sace kilomita 9 na bututu a 2025

June 11, 2026
in Mai da Iskar Gas
Reading Time: 3 mins read
0
Kamfanin NNPC Da Jami’an Tsaro Sun Kai Samame Wurin Masu Satan Bututun Mai A Abuja, Sun Kama Wadanda Ake Zargi
0
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Masu ruwa da tsaki daga Hukumar Tsaro ta Masana’antu ta NNPC Ltd, IWSA, Kamfanin Bututu da Ma’ajiyar Mai na Najeriya, NPSC, Ofishin Mai Ba Shugaban Kasa Shawara Kan Tsaro, ONSA, Rundunar ‘Yan Sandan FCT, Sojojin Najeriya da sauran hukumomin tsaro, yayin da suke gudanar da ziyarar duba a wani bangare na bututun danyen mai na NPSC da aka lalata a garin Pai, cikin Karamar Hukumar Kwali ta Babban Birnin Tarayya, Abuja, ranar Talata.

 

Karanta HakananPosts

Makon Makamashi NOG 2026: Jagorancin Sauyi na Ojulari Ya Daga NNPC zuwa Haske na Nahiya

NNPC DA ABOKAN HULDA SUN SA HANNU KAN YARJEJENIYOYIN ISKAR GAS GUDA SHIDA (6) A TARON MAKON (NOG WEEK 2026) DOMIN BUNKASA MASANA’ANTU DA TSARON MAKAMASHI

NNPC Ta Yi Kira da a Ƙarfafa Haɗin Gwiwa a Fannin Makamashi Yayin da Ojulari Ya Gabatar da Rahoton Shekara Ɗaya na Ayyukanta

Daga Bashir Bello, Abuja

Kamfanin Mai na Kasa, NNPC Limited, tare da manyan hukumomin tsaro a ranar Talata sun kara kaimi wajen yaki da barna ga kayayyakin makamashi, inda suka kai ziyarar duba wani bangare na bututun danyen mai da aka lalata a garin Pai, cikin Karamar Hukumar Kwali ta Babban Birnin Tarayya.

Ziyarar duba hadin gwiwa ta hada da Hukumar Tsaro ta Masana’antu ta NNPC, Kamfanin Bututu da Ma’ajiyar Mai na Najeriya, NPSC, Ofishin Mai Ba Shugaban Kasa Shawara Kan Tsaro, ONSA, ta bangaren Tawagar Masu Shigar Da Kara ta Musamman, SPT, Rundunar ‘Yan Sandan FCT, Sojojin Najeriya, da sauran masu ruwa da tsaki. Tawagar ta tantance barnar da aka yi wa muhimmin bututun NPSC, ta ci gaba da bincike, sannan ta karfafa shirin yaki da zagon kasa ga tattalin arziki.

Hakkan na kunshe ne a wata Sanarwa dauke da sa hannun Andy Odeh Babban jamin hulda da Jama’a na NNPC. Acewar Sanarwan, Ziyarar ta biyo bayan kama mutane uku da ake zargi da barnar bututu a kauyukan Piri da Pai, sakamakon wani samame na hadin gwiwa da Tawagar SPT ta ONSA, Rundunar ‘Yan Sandan FCT, da Hukumar Tsaro ta Masana’antu ta NNPC suka gudanar.

Jami’ai sun ce masu laifi da suka sha kayan aiki suna kwaikwayon “NNPC/Rundunar Gwamnatin Tarayya ta Kwato Bututun Da Aka Watsar” suna hada baki da wasu mutanen gari domin tono da satar bututun.

NPSC, wani reshe na NNPC, na da sama da kilomita 5,000 na bututun danyen mai da kayayyakin mai. Satar bututu ta karu tun daga 2024. A shekarar 2025 kadai, an bayar da rahoton lamura 19 inda aka sace kusan kilomita 9 na bututu a hanyar Enugu-Makurdi-Yola da kuma tsakanin Piri da Izom a hanyar bututun Warri–Kaduna.

Zuwa yanzu a 2026, an ruwaito lamura biyar a Piri-Kwali da Gwagwalada a bangaren bututun danyen mai na Warri–Kaduna, da kuma a Badanga a hanyar bututun Jos-Gombe.

Da yake jawabi a wurin, Babban Jami’in Gudanarwa na NNPC, Injiniya Bashir Bayo Ojulari, wanda Shugaban Sashen Hulda da Jama’a, Dahiru Sani-Gwarzo, ya wakilta, ya ce kama wadanda ake zargin “wani muhimmin mataki ne” na rugurguza manyan kungiyoyin masu laifi. “Wadanda aka kama kadan ne daga cikin babbar kungiya. Abin da muke mayar da hankali a kai shi ne gano manyan ‘yan damfara da masu daukar nauyinsu domin gurfanar da su,” in ji shi. “Baya ga asarar tattalin arziki, wadannan ayyuka na kawo cikas ga ci gaban kasa, tsaron makamashi da kwarin gwiwar masu zuba jari.”

Kwamishinan ‘Yan Sandan FCT, CP Ahmed Muhammed Sanusi, ya ce an kama wadanda ake zargin ne ta hanyar tattara bayanan sirri da sa ido sosai bayan samun rahoton kutse a wasu sassan bututun. Ya kara da cewa bincike ya riga ya samar da “hanyoyi masu amfani” game da masu daukar nauyi da masu karbar kayan da aka sace, yana mai jaddada cewa za a gurfanar da duk wanda ke da hannu.

Daraktan Tsaron Makamashi a ONSA, Mista Goodluck Ebele, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su taimaka wa jami’an tsaro da sahihan bayanai a kan lokaci domin hana barnar bututu da sauran zagon kasa ga tattalin arziki. Ya jaddada cewa wayewar kai da hadin kan jama’a na da matukar muhimmanci wajen kare dukiyar kasa.

Lt. Col. J.O. Ajongbo, wanda ya wakilci Sojojin Najeriya, ya sake jaddada aniyar sojoji na aiki tare da NNPC da sauran hukumomi domin kare kayayyakin mai da iskar gas a fadin kasar.

Mataimakin Shugaban Kwamitin Majalisar Wakilai kan Albarkatun Mai, Hon. Sesi Whingan, ya yi alkawarin ba da goyon bayan dokoki domin karfafa matakan hana barnar bututu ta hanyar inganta dokoki.

Previous Post

Kamfanin Siminti na Dangote Ta Fara Amfani da Fasahar AI da Telematics Don Ƙarfafa Tsaron Sufuri

Next Post

Uba Sani Ya Maida Kaduna Cibiyar Koyon Sana’o’i ta Najeriya

Related Posts

Makon Makamashi NOG 2026: Jagorancin Sauyi na Ojulari Ya Daga NNPC zuwa Haske na Nahiya
Mai da Iskar Gas

Makon Makamashi NOG 2026: Jagorancin Sauyi na Ojulari Ya Daga NNPC zuwa Haske na Nahiya

July 9, 2026
NNPC DA ABOKAN HULDA SUN SA HANNU KAN YARJEJENIYOYIN ISKAR GAS GUDA SHIDA (6) A TARON MAKON (NOG WEEK 2026) DOMIN BUNKASA MASANA’ANTU DA TSARON MAKAMASHI
Mai da Iskar Gas

NNPC DA ABOKAN HULDA SUN SA HANNU KAN YARJEJENIYOYIN ISKAR GAS GUDA SHIDA (6) A TARON MAKON (NOG WEEK 2026) DOMIN BUNKASA MASANA’ANTU DA TSARON MAKAMASHI

July 7, 2026
NNPC Ta Yi Kira da a Ƙarfafa Haɗin Gwiwa a Fannin Makamashi Yayin da Ojulari Ya Gabatar da Rahoton Shekara Ɗaya na Ayyukanta
Mai da Iskar Gas

NNPC Ta Yi Kira da a Ƙarfafa Haɗin Gwiwa a Fannin Makamashi Yayin da Ojulari Ya Gabatar da Rahoton Shekara Ɗaya na Ayyukanta

July 7, 2026
NNPC Limited Ta Zamo Cibiyar Jan Hankali a Bikin Cika Shekaru 25 na NOG Energy Week 2026
Mai da Iskar Gas

NNPC Limited Ta Zamo Cibiyar Jan Hankali a Bikin Cika Shekaru 25 na NOG Energy Week 2026

July 6, 2026
Kamfanonin NNPC da TotalEnergies Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Hanzarta Rage Fitar da Gas ɗin Methane Ta Hanyar Fasahar Zamani
Mai da Iskar Gas

Kamfanonin NNPC da TotalEnergies Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Hanzarta Rage Fitar da Gas ɗin Methane Ta Hanyar Fasahar Zamani

June 17, 2026
NNPC Ta Bai wa Asibitin Dala Na’urar MRI Mai Inganci
Mai da Iskar Gas

NNPC Ta Bai wa Asibitin Dala Na’urar MRI Mai Inganci

June 5, 2026
Next Post
Uba Sani Ya Maida Kaduna Cibiyar Koyon Sana’o’i ta Najeriya

Uba Sani Ya Maida Kaduna Cibiyar Koyon Sana'o'i ta Najeriya

Kamfanonin NNPC da TotalEnergies Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Hanzarta Rage Fitar da Gas ɗin Methane Ta Hanyar Fasahar Zamani

Kamfanonin NNPC da TotalEnergies Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Hanzarta Rage Fitar da Gas ɗin Methane Ta Hanyar Fasahar Zamani

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
TARON OPEN MIC WITH SHINE YAFARA YUNKURIN FARFAƊO DA ƊABI’U: MASU JAWABI SUN YABI HANGEN NESAN MR. SHINE

TARON OPEN MIC WITH SHINE YAFARA YUNKURIN FARFAƊO DA ƊABI’U: MASU JAWABI SUN YABI HANGEN NESAN MR. SHINE

June 20, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Garo a Matsayin Abokin Takararsa Domin Neman Zaben 2027

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

July 11, 2026

Recent News

KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Garo a Matsayin Abokin Takararsa Domin Neman Zaben 2027

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

July 11, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by