• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Siyasa

Sanata Ningi Ya Yaba da Tabbatar da Janar Christopher Musa a Matsayin Ministan Tsaro

December 6, 2025
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0
Sanata Ningi Ya Yaba da Tabbatar da Janar Christopher Musa a Matsayin Ministan Tsaro
0
SHARES
8
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Daga Bashir Bello, Majalisa Abuja

Jigo a majalisar dattawa, Sanata Abdul Ningi daga Jihar Bauchi ya bayyana jin daɗinsa kan amincewa da Majalisar Dattawa ta yi wa Janar Christopher Gwabin Musa a matsayin sabon Ministan Tsaro na Najeriya, yana mai cewa wannan nadin “kamar saka ƙwarya a ramin ta ne.”

Karanta HakananPosts

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

Yayin da yake zantawa da manema labarai bayan zaman tantace ministan, Sanata Ningi ya nuna kwarin gwiwarsa cewa Janar Musa zai iya fuskantar ƙalubalen tsaro da ƙasar ke fuskanta. Ya kwatanta shi da waɗanda suka riga shi a mukamin, yana cewa, “Shekaru biyu da suka gabata, tsofaffin gwamnoni da suka rike wannan mukami, ba za su iya bayar da abin da ba su da shi ba.”

“Janar Musa ya san matsalolin tsaro da hanyoyin magance su,” in ji shi. “Idan aka ba shi goyon baya, zai yi nasara.”

Sanatan ya kuma jaddada muhimmancin wannan nadin a fannin haɗin kai da zaman lafiya tsakanin addinai. “Wannan nadin ya nuna cewa Kiristoci a Najeriya ba a ware su ba bisa dalilin addini,” in ji shi. “Janar Musa mutum ne da kowa ke ƙauna, ba tare da la’akari da ƙabila ko addini ba.”

Ya ƙara da cewa Janar Musa, wanda Kirista ne, ya rike mukamin Babban Hafsan Tsaro a wannan gwamnati, kuma an haife shi a Jihar Sakkwato. “Ya fahimci bambancin da ke Arewacin ƙasar nan, kuma baya nuna bambanci tsakanin addinai ko ƙabilu,” in ji Ningi.

Sanata Ningi ya yaba da Shugaba Bola Tinubu bisa nadin da ya yi wa Janar Musa, yana mai cewa wannan mataki ne da ya dace kuma zai taimaka wajen tabbatar da tsaro da haɗin kan ƙasa.

Dangane da dabarun tsaro, Ningi ya bayyana cewa sabon ministan ya amince da amfani da hanyoyin da ke haɗa amfani da ƙarfi da kuma tattaunawa Wanda zai hada da Shugabanin Alumma (kinetic da non-kinetic) wajen magance matsalolin tsaro. “Wannan yana nufin kowa ya sa hannu,” in ji shi.

Game da gyaran dokar hana ta’addanci da ta haɗa da satar mutane a matsayin laifi mai ɗauke da hukuncin kisa, Sanata Ningi ya ce hakan ya zama dole. “Lokacin da aka fara kafa wannan doka fiye da shekaru goma da suka wuce, masu garkuwa da mutane suna yin hakan ne don kuɗi. Amma yanzu suna kashe mutane ko da bayan sun karɓi fansa,” in ji shi. “Wannan gyara ya zama wajibi.”

Sanatan ya kuma bayyana cewa talauci na daga cikin abubuwan da ke haifar da rashin tsaro, kodayake ya ce hakan ba hujja ba ce ta aikata laifi.

Sanata Ningi ya nuna fatan cewa ƙarƙashin jagorancin Janar Musa, Najeriya za ta samu zaman lafiya da tsaro mai ɗorewa.

Previous Post

Hidimar Kare Lafiya Da Dukiyoyin Al’umma Ya Rataya A Wuyan Shugabanni Ne – Hon. Gwalabe

Next Post

” inganta rayuwar al’ummar na shi ne babban ginshikin samun nasarar da na sanya a gaba”Hon. Shehu Dalhatu Tafoki

Related Posts

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027
Siyasa

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

April 15, 2026
Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji
Siyasa

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

April 12, 2026
Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC
Siyasa

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

April 11, 2026
Dubban Matasa daga Bauchi Sun Mamaye Taron NYA don Nuna Goyon Baya
Siyasa

Dubban Matasa daga Bauchi Sun Mamaye Taron NYA don Nuna Goyon Baya

April 8, 2026
Takura Jam’iyyun Adawa: NYA Ta Kira Zanga-Zangar Kasa, Ta Ce Taron ’Yan Jarida Al’ada Ce Ta Siyasa
Siyasa

Takura Jam’iyyun Adawa: NYA Ta Kira Zanga-Zangar Kasa, Ta Ce Taron ’Yan Jarida Al’ada Ce Ta Siyasa

April 3, 2026
Nenadi Usman ta fara aiki a Ofishin jam’iyyar LP Amatsayin Shugaba
Siyasa

Nenadi Usman ta fara aiki a Ofishin jam’iyyar LP Amatsayin Shugaba

February 10, 2026
Next Post
” inganta rayuwar al’ummar na shi ne babban ginshikin samun nasarar da na sanya a gaba”Hon. Shehu Dalhatu Tafoki

" inganta rayuwar al'ummar na shi ne babban ginshikin samun nasarar da na sanya a gaba"Hon. Shehu Dalhatu Tafoki

Zargin Cajin Da Bai Dace Ba daga Kamfanin Wutar Lantarki na Kaduna (KAEDCO)

Zargin Cajin Da Bai Dace Ba daga Kamfanin Wutar Lantarki na Kaduna (KAEDCO)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

December 30, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

April 16, 2026
Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

April 15, 2026
Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

April 12, 2026
Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

April 11, 2026

Recent News

Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

April 16, 2026
Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

April 15, 2026
Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

April 12, 2026
Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

April 11, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by