• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Siyasa

Majalisar Wakilai Ta Bankado Rashin Zuba Jari a Harkar Wuta Tsawon Shekaru 14

December 9, 2025
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0
Majalisar Wakilai Ta Bankado Rashin Zuba Jari a Harkar Wuta Tsawon Shekaru 14
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Daga Bashir Bello

A Kokarin Kwamitin Wucin gadi na Majalisar Wakilai dake bincike Akan gyare gyaren da akayi a fannin Wutan lantarki na tsawon Shekaru sha bakwai, Majalisar ta ƙara zafafa bincikenta kan matsalolin da ke addabar bangaren wutar lantarki a Najeriya, inda take ci gaba kaddamar da bincike kan gyare-gyaren da aka yi tsakanin shekarar 2004 zuwa 2017.

Karanta HakananPosts

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

Yan majalisar sun bayyana cewa duk da gagarumar zuba jari da gwamnatin tarayya ta yi da kuma shekaru da dama na bayar da tallafi, har yanzu miliyoyin ‘yan Najeriya na fama da rashin wutar lantarki mai inganci.

Da yake jawabi a zaman sauraron bayani daga hukumar kula da harkokin wutar lantarki ta kasa (NERC) a gaban kwamitin binciken, shugaban kwamitin na wucin gadi, Hon. Ibrahim Al-Mustapha Aliyu, ya nuna damuwa matuka kan yadda bangaren ke ci gaba da fuskantar koma baya.

“Gwamnati ta zuba jari sosai tare da bayar da tallafi a fannin wutar lantarki, amma har yanzu ‘yan Najeriya na rokon samun wuta,” in ji Hon. Aliyu. “Lokacin yin shiru ya wuce.”

Kwamitin ya bayyana cewa kamfanonin rarraba wutar lantarki (DisCos) ba su yi wani gagarumin zuba jari ba a cikin shekaru 14 da suka gabata, lamarin da ke haifar da tambayoyi kan jajircewarsu wajen inganta ayyuka.

Hon. Abubakar Hassan Fulata, daya daga cikin mambobin kwamitin, ya soki tsarin sayar da kamfanonin da kuma ci gaba da biyan su tallafi duk da rashin ingantaccen aiki.

“An biya biliyoyin naira a matsayin tallafi, amma babu wani abin a zo a gani,” in ji Fulata.

“An sayar da wadannan kamfanoni da farashi mai sauki. To, menene amfanin tallafin idan har ‘yan Najeriya ba su amfana da shi?”

A martaninsu, jami’an hukumar NERC sun kare kokarin da suke yi don inganta bangaren. Shugaban riko na hukumar, Yusuf Ali, tare da kwamishinan harkokin shari’a, Dafe Akpeneye, sun bayyana cewa tun daga shekarar 2018, an girka fiye da mita miliyan uku karkashin shirin Meter Asset Provider (MAP), wanda ya kai adadin masu mita zuwa miliyan bakwai daga cikin miliyan goma sha biyu da ke fadin kasar.

“Karkashin shirin MAP, yanzu muna da jimillar fiye da masu amfani miliyan bakwai da aka girka wa mita,” in ji su.

Duk da wadannan alkaluma, ‘yan majalisar sun jaddada cewa akwai bukatar kara zage damtse. Sun bukaci hadin gwiwa mai karfi tsakanin hukumomin gwamnati, masu sa ido da kuma masu zaman kansu domin tabbatar da cewa gyare-gyaren da aka yi a bangaren wutar lantarki sun haifar da sakamako mai gamsarwa ga ‘yan Najeriya.

Binciken dai na ci gaba, yayin da Majalisar Wakilai ke sha alwashin tabbatar da cewa an dauki matakin da ya dace kan duk masu ruwa da tsaki, tare da tura gyare-gyaren da za su sauya fasalin bangaren wutar lantarki a kasar.

Previous Post

Sabbin Buhunan Sikari na Dangote Sun Ja Hankali a Bikin Kasuwanci na Kano

Next Post

NNPC E&P Ta Kai Matsayin Tarihi: Tana Samar da Ganga 355,000 na Man Fetur a Rana

Related Posts

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027
Siyasa

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

April 15, 2026
Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji
Siyasa

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

April 12, 2026
Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC
Siyasa

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

April 11, 2026
Dubban Matasa daga Bauchi Sun Mamaye Taron NYA don Nuna Goyon Baya
Siyasa

Dubban Matasa daga Bauchi Sun Mamaye Taron NYA don Nuna Goyon Baya

April 8, 2026
Takura Jam’iyyun Adawa: NYA Ta Kira Zanga-Zangar Kasa, Ta Ce Taron ’Yan Jarida Al’ada Ce Ta Siyasa
Siyasa

Takura Jam’iyyun Adawa: NYA Ta Kira Zanga-Zangar Kasa, Ta Ce Taron ’Yan Jarida Al’ada Ce Ta Siyasa

April 3, 2026
Nenadi Usman ta fara aiki a Ofishin jam’iyyar LP Amatsayin Shugaba
Siyasa

Nenadi Usman ta fara aiki a Ofishin jam’iyyar LP Amatsayin Shugaba

February 10, 2026
Next Post
NNPC E&P Ta Kai Matsayin Tarihi: Tana Samar da Ganga 355,000 na Man Fetur a Rana

NNPC E&P Ta Kai Matsayin Tarihi: Tana Samar da Ganga 355,000 na Man Fetur a Rana

NNPC Ltd: nasara, ƙalubale da hangen nesa

NNPC Ltd: nasara, ƙalubale da hangen nesa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

“Dole ne mutum ya kasance mai taka-tsantsan da haƙuri kafin yin kasuwancin waya” — Abba

December 30, 2025
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

April 16, 2026
Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

April 15, 2026
Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

April 12, 2026
Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

April 11, 2026

Recent News

Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

Dangote Ya Haske Manufar Masana’antar Mai na 2030, Da Sauransu, A Bikin Kasuwanci Na Nasarawa

April 16, 2026
Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

Kabiru Sani Giant Ya Shiga Takarar Sanata na Kebbi Central a 2027

April 15, 2026
Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

Jamiyar APC Ta Shirya Karbar Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Inji Hon. Kabiru Alhaji

April 12, 2026
Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

Daniel Ogoloma Ya Goyi Bayan Tsarin Tinubu a Jawabin Matasa Na Taron APC

April 11, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by