• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Mai da Iskar Gas

NNPC Ta Samu Amincewar Shugaban Ƙasa Kan Zuba Jari Na Dala Biliyan 20 A Aikin Bonga Deepwater

Daga Bashir Bello, Abuja

March 10, 2026
in Mai da Iskar Gas
Reading Time: 2 mins read
0
NNPC Ta Samu Amincewar Shugaban Ƙasa Kan Zuba Jari Na Dala Biliyan 20 A Aikin Bonga Deepwater
0
SHARES
2
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Kamfanin NNPC Limited ya samu amincewar Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu GCFR, kan wani muhimmin shirin Bunkasa tattalin arziki da zai kawo zuba jari na kasar waje har Dala Biliyan 20 a aikin Bonga Southwest Aparo (BSWA) deepwater.

Wannan mataki ya zama babbar nasara ga ƙoƙarin Najeriya na jawo manyan jarin duniya da kuma hanzarta ci gaban tattalin arziki mai ɗorewa.

Karanta HakananPosts

Makon Makamashi NOG 2026: Jagorancin Sauyi na Ojulari Ya Daga NNPC zuwa Haske na Nahiya

NNPC DA ABOKAN HULDA SUN SA HANNU KAN YARJEJENIYOYIN ISKAR GAS GUDA SHIDA (6) A TARON MAKON (NOG WEEK 2026) DOMIN BUNKASA MASANA’ANTU DA TSARON MAKAMASHI

NNPC Ta Yi Kira da a Ƙarfafa Haɗin Gwiwa a Fannin Makamashi Yayin da Ojulari Ya Gabatar da Rahoton Shekara Ɗaya na Ayyukanta

Hakkan na kunshe ne a wata Sanarwa dauke da sa hannun Andy Odeh
Babban Jami’in Hulɗa da Jama’a
NNPC Limited a Abuja.

A cewar Sanarwan, amincewar ta biyo bayan watanni na tattaunawa mai zurfi tsakanin NNPC Limited a matsayin mai lasisi, Hukumar Haraji ta Ƙasa (NRS), Mai Ba da Shawara na Musamman ga Shugaban Ƙasa kan Harkokin Makamashi, Olu Verheijen, da Shugaban Kamfanin Shell, Mr. Wael Sawan. Wannan mataki ya nuna cikakken amincewa da manufofin gwamnati da kuma ƙudirin ta na sauya tsare-tsaren tattalin arziki zuwa sakamakon da ake iya gani.

Shugaban Kamfanin NNPC Limited, Injiniya Bashir Bayo Ojulari, ya bayyana cewa
“Wannan amincewa shaida ce ta jagorancin Shugaban Ƙasa, da kuma yadda NNPC ke gudanar da aiki cikin tsari da ƙwarewa wajen tsara manyan yarjejeniyoyi da ke kawo ƙima ga Najeriya. Aikin Bonga Southwest ya tsaya tsayin daka tsawon kusan shekaru ashirin, amma yau ƙarƙashin jagorancin Shugaba Tinubu da ƙoƙarin NNPC, mun karya wannan shinge.”

Aikin Bonga Southwest zai zama na farko da aka samu amincewar Final Investment Decision (FID) a fannin deepwater tun daga shekarar 2008, wanda zai dawo da matsayin Najeriya a matsayin cibiyar jarin deepwater. Sabon tsarin haraji da Shugaban Ƙasa ya amince da shi ya haɗa da ƙarin rangwamen haraji da kuma warware matsalolin yarjejeniyar 2021, wanda zai tabbatar da daidaito tsakanin ribar masu zuba jari da ƙimar ƙasa.

Ana sa ran aikin zai samar da fiye da aikin yi 5,000 kai tsaye da a kaikaice, tare da samar da gangar mai 150,000 a kowace rana da kuma gas miliyan 140 cubic feet a kowace rana bayan kammalawa. Wannan zai kawo ci gaba mai ɗorewa ga tattalin arzikin ƙasa, ƙara samun kudaden shiga, da tabbatar da tsaron makamashi ga ‘yan Najeriya.

Previous Post

AREWA: Ina Alfaharinmu na Arewa?

Next Post

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Kwanaki Biyu Domin Hutun Sallah

Related Posts

Makon Makamashi NOG 2026: Jagorancin Sauyi na Ojulari Ya Daga NNPC zuwa Haske na Nahiya
Mai da Iskar Gas

Makon Makamashi NOG 2026: Jagorancin Sauyi na Ojulari Ya Daga NNPC zuwa Haske na Nahiya

July 9, 2026
NNPC DA ABOKAN HULDA SUN SA HANNU KAN YARJEJENIYOYIN ISKAR GAS GUDA SHIDA (6) A TARON MAKON (NOG WEEK 2026) DOMIN BUNKASA MASANA’ANTU DA TSARON MAKAMASHI
Mai da Iskar Gas

NNPC DA ABOKAN HULDA SUN SA HANNU KAN YARJEJENIYOYIN ISKAR GAS GUDA SHIDA (6) A TARON MAKON (NOG WEEK 2026) DOMIN BUNKASA MASANA’ANTU DA TSARON MAKAMASHI

July 7, 2026
NNPC Ta Yi Kira da a Ƙarfafa Haɗin Gwiwa a Fannin Makamashi Yayin da Ojulari Ya Gabatar da Rahoton Shekara Ɗaya na Ayyukanta
Mai da Iskar Gas

NNPC Ta Yi Kira da a Ƙarfafa Haɗin Gwiwa a Fannin Makamashi Yayin da Ojulari Ya Gabatar da Rahoton Shekara Ɗaya na Ayyukanta

July 7, 2026
NNPC Limited Ta Zamo Cibiyar Jan Hankali a Bikin Cika Shekaru 25 na NOG Energy Week 2026
Mai da Iskar Gas

NNPC Limited Ta Zamo Cibiyar Jan Hankali a Bikin Cika Shekaru 25 na NOG Energy Week 2026

July 6, 2026
Kamfanonin NNPC da TotalEnergies Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Hanzarta Rage Fitar da Gas ɗin Methane Ta Hanyar Fasahar Zamani
Mai da Iskar Gas

Kamfanonin NNPC da TotalEnergies Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Hanzarta Rage Fitar da Gas ɗin Methane Ta Hanyar Fasahar Zamani

June 17, 2026
Kamfanin NNPC Da Jami’an Tsaro Sun Kai Samame Wurin Masu Satan Bututun Mai A Abuja, Sun Kama Wadanda Ake Zargi
Mai da Iskar Gas

Kamfanin NNPC Da Jami’an Tsaro Sun Kai Samame Wurin Masu Satan Bututun Mai A Abuja, Sun Kama Wadanda Ake Zargi

June 11, 2026
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Kwanaki Biyu Domin Hutun Sallah

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Kwanaki Biyu Domin Hutun Sallah

SAKON FATAN ALKHAIRI NA EID AL-FITR

SAKON FATAN ALKHAIRI NA EID AL-FITR

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
TARON OPEN MIC WITH SHINE YAFARA YUNKURIN FARFAƊO DA ƊABI’U: MASU JAWABI SUN YABI HANGEN NESAN MR. SHINE

TARON OPEN MIC WITH SHINE YAFARA YUNKURIN FARFAƊO DA ƊABI’U: MASU JAWABI SUN YABI HANGEN NESAN MR. SHINE

June 20, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Garo a Matsayin Abokin Takararsa Domin Neman Zaben 2027

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

July 11, 2026

Recent News

KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

KAMFANIN DANGOTE CEMENT YA KADDAMAR DA KATAFAREN ASIBITI A JIHAR KOGI

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Garo a Matsayin Abokin Takararsa Domin Neman Zaben 2027

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

Gwamna Yusuf Ya Kai Ziyaran Gaisuwa da Girmamawa ga Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Ya Taya Shi Murna Bisa Fitowarsa a Matsayin Abokin Takaran Tinubu

July 13, 2026
Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

Gwamna Yusuf Ya Taya Shugaba Tinubu Murna Kan Mika Fom ɗin Neman Takarar INEC

July 11, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by