• Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy
Kasuwancin Duniya
Advertisement
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
No Result
View All Result
Kasuwancin Duniya
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Al’adu da Fasaha
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni
Home Labarai

Ɗan Takara na Shugaban Ƙasa na ADC Atiku Abubakar Ya Yi Ta’aziyya Ga Masarautar Bungudu Kan Harin da Aka Kai.

Ya Aika Tawagar Ta’aziyya Zuwa Zamfara.

August 3, 2026
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0
Ɗan Takara na Shugaban Ƙasa na ADC Atiku Abubakar Ya Yi Ta’aziyya Ga Masarautar Bungudu Kan Harin da Aka Kai.
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsApp

Daga Bashir Bello, Abuja

Karanta HakananPosts

Mauludi: Sabunta Alkawarinmu ga Zaman Lafiya, Tausayi da Jinƙai

Mauludi: Ku yi addu’ar farfaɗowar tattalin arziki da inganta tsaro — Ashiru ya roƙi al’ummar Musulmi

RUNDUNAR ‘YAN SANDA KADUNA TA AMSA BIDION DA YA YADU, TA GARGADI JAMI’AI KAN CIN HANCIN DA HALAYEN DA BA DAI DAI BA

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) kuma tsohon mataimakin shugaban ƙasa na Najeriya, Mai Girma Alhaji Atiku Abubakar (Wazirin Adamawa), ya yi ta’aziyya ga al’ummar masarautar Bungudu da sauran al’ummomi a jihar Zamfara kan matsalolin tsaro da asarar rayuka da suka faru kwanan nan.

Tsohon mataimakin shugaban ƙasan ya samu wakilci a wajen tarurrukan ta’aziyyar daga ɗan takarar kujerar Sanata a Zamfara ta Tsakiya, karkashin Jamiyar ADC, Alhaji Atiku Abubakar Saleh Ruwandoruwa, kuma Baraden Maru.

A yayin ziyarar, Baraden Maru ya isar da sakon ta’aziyya na Alhaji Atiku Abubakar da dukan Yan Jamiyar ADC ga jama’ar jihar.

Ya yi addu’ar samun zaman lafiya mai dorewa, dawowar waɗanda akayi garkuwa da su lafiya, da kuma ta’aziyya ga iyalan da suka rasa ‘yan uwa.

Ziyarar farko ita ce ta’aziyya zuwa fadar Sarkin Bungudu, Alhaji Hassan Atto, bayan harin da aka kai garin Bungudu. Wannan lamari ya jawo sace shugaban ƙaramar hukumar Bungudu wanda har yanzu yana hannun masu garkuwa da Mutane da kuma kisan jami’an tsaro a bakin aiki.

A lokacin ziyarar, Baraden Maru ya isar da saƙon ɗan takarar shugaban ƙasa na ADC, inda ya yi addu’ar rahama ga rayukan jami’an tsaron da suka rasu, da kuma roƙon Allah ya kubutar da shugaban ƙaramar hukumar da aka sace cikin gaggawa da lafiya.

Harila yau, Ɗan takarar Sanatan ya kuma ziyarci Sarkin Maru tare da kai ziyara ta gida zuwa garinsu Ruwan Doruwa a ƙaramar hukumar Maru, inda ya yi gaisuwar ban girma ga mahaifiyarsa da sauran ‘yan uwa. Ya ce wannan ziyara ce ta neman addu’o’i da albarka kafin zaɓen 2027.

Haka kuma, Baraden Maru ya ziyarci ƙaramar hukumar Tsafe domin yin ta’aziyya ga shugaban ƙaramar hukumar, Hon. Garba Shehu Fanchers, kan rasuwar mahaifiyarsa. Ya yi addu’ar Allah Madaukakin Sarki ya ba ta Aljannatul Firdaus, ya kuma ba iyalan hakuri wajen jure wannan rashi.

Wannan jerin ziyarce-ziyarcen na nuna jajircewar ‘yan takarar ADC wajen nuna tausayi, haɗin kai, da jagoranci na gari, tare da ƙudirin jam’iyyar na tsayawa tare da jama’ar Zamfara a lokutan baƙin ciki.

Previous Post

Kamfanin Dangote Cement Ta Ƙara Himma Wajen Tallafa wa Ilimi a Jihar Kogi

Next Post

Tawagar Gwamnatin Kano ta kai ziyarar ta’aziyya ga Sarkin Musulmi kan rasuwar Sardaunan Sakkwato

Related Posts

Mauludi: Sabunta Alkawarinmu ga Zaman Lafiya, Tausayi da Jinƙai
Labarai

Mauludi: Sabunta Alkawarinmu ga Zaman Lafiya, Tausayi da Jinƙai

August 26, 2026
Mauludi: Ku yi addu’ar farfaɗowar tattalin arziki da inganta tsaro — Ashiru ya roƙi al’ummar Musulmi
Labarai

Mauludi: Ku yi addu’ar farfaɗowar tattalin arziki da inganta tsaro — Ashiru ya roƙi al’ummar Musulmi

August 25, 2026
RUNDUNAR YAN SANDAR JIHAR KADUNA SUN YI ALLAH WADAI DA KISAN GILLA DA AKAYI MA WASU MATAFIYA, SUN KAMA MUTUM 6 KAN KASHE MUTUM 2 MARASA LAIFI
Labarai

RUNDUNAR ‘YAN SANDA KADUNA TA AMSA BIDION DA YA YADU, TA GARGADI JAMI’AI KAN CIN HANCIN DA HALAYEN DA BA DAI DAI BA

August 18, 2026
Gwamna Radda Ya Rantsar da Sabbin Sakatarorin Dindindin Hudu
Labarai

Gwamna Radda Ya Rantsar da Sabbin Sakatarorin Dindindin Hudu

August 5, 2026
Gwamna Yusuf Ya Tabbatar da Aiwatar da Bin Dokokin Zirga-zirga a Kano
Labarai

Gwamna Yusuf Ya Tabbatar da Aiwatar da Bin Dokokin Zirga-zirga a Kano

August 4, 2026
Tawagar Gwamnatin Kano ta kai ziyarar ta’aziyya ga Sarkin Musulmi kan rasuwar Sardaunan Sakkwato
Labarai

Tawagar Gwamnatin Kano ta kai ziyarar ta’aziyya ga Sarkin Musulmi kan rasuwar Sardaunan Sakkwato

August 4, 2026
Next Post
Tawagar Gwamnatin Kano ta kai ziyarar ta’aziyya ga Sarkin Musulmi kan rasuwar Sardaunan Sakkwato

Tawagar Gwamnatin Kano ta kai ziyarar ta'aziyya ga Sarkin Musulmi kan rasuwar Sardaunan Sakkwato

Yan Sandan Kaduna Sun Hallaka ‘Yan Garkuwa da Mutane, Sun Kwato Kayan Hasken Rana da Aka Sace na Naira Miliyan 78 da Shanu 410 Cikin Mako Biyu

Yan Sandan Kaduna Sun Hallaka 'Yan Garkuwa da Mutane, Sun Kwato Kayan Hasken Rana da Aka Sace na Naira Miliyan 78 da Shanu 410 Cikin Mako Biyu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Trending
  • Comments
  • Latest
“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

“Sayen Wayoyin Hannu Na Zuwa Da Mummunar Matsala” — Abubakar Ubale

January 18, 2026
TARON OPEN MIC WITH SHINE YAFARA YUNKURIN FARFAƊO DA ƊABI’U: MASU JAWABI SUN YABI HANGEN NESAN MR. SHINE

TARON OPEN MIC WITH SHINE YAFARA YUNKURIN FARFAƊO DA ƊABI’U: MASU JAWABI SUN YABI HANGEN NESAN MR. SHINE

June 20, 2026
BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

BA Zamu Sake Yarda ayi Watsi da Matasa Bayan Zabe ba Inji Kungiyar NYA

January 28, 2026
ADC ta samu babban jigo na siyasa Farfesa Sani Bello don aikin duba kundin tsarin mulki bayan Awanni 24 da barin APC

ADC Ta Nuna Sabuwar Zamanin Gaskiya da Aminci ta Hanyar Nada Farfesa Mohammed Sani Bell

January 8, 2026
Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin yara

0
Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

Zamu Fara Bincike A Kan Matuka Jiragen Sama Don Hanasu Shan Kayan Maye, Inji Sanata Buhari Abdulfatah

0
Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

Kudirin Dokar Cibiyar Hukumar EFCC Ta Tsallake karatu Na Biyu

0
Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

Yan Majalisa da Ma’aikatar Yan Sanda sun goyi bayan kashi 15% na Mata Wurin daukar aiki

0
Mauludi: Sabunta Alkawarinmu ga Zaman Lafiya, Tausayi da Jinƙai

Mauludi: Sabunta Alkawarinmu ga Zaman Lafiya, Tausayi da Jinƙai

August 26, 2026
Mauludi: Ku yi addu’ar farfaɗowar tattalin arziki da inganta tsaro — Ashiru ya roƙi al’ummar Musulmi

Mauludi: Ku yi addu’ar farfaɗowar tattalin arziki da inganta tsaro — Ashiru ya roƙi al’ummar Musulmi

August 25, 2026
Aikin Bonga Kudu-Maso-Yamma Aparo: NNPC, Ƙungiyoyin Maƙasanta na OML 118 Sun Kulla Ƙarin Yarjejeniyar PSC da DSA

Aikin Bonga Kudu-Maso-Yamma Aparo: NNPC, Ƙungiyoyin Maƙasanta na OML 118 Sun Kulla Ƙarin Yarjejeniyar PSC da DSA

August 24, 2026
Kamfanin Dangote Cement ta yi bikin Ranar Matasa a Obajana tare da sabunta kudirin ci gaban matasa.

Kamfanin Dangote Cement ta yi bikin Ranar Matasa a Obajana tare da sabunta kudirin ci gaban matasa.

August 19, 2026

Recent News

Mauludi: Sabunta Alkawarinmu ga Zaman Lafiya, Tausayi da Jinƙai

Mauludi: Sabunta Alkawarinmu ga Zaman Lafiya, Tausayi da Jinƙai

August 26, 2026
Mauludi: Ku yi addu’ar farfaɗowar tattalin arziki da inganta tsaro — Ashiru ya roƙi al’ummar Musulmi

Mauludi: Ku yi addu’ar farfaɗowar tattalin arziki da inganta tsaro — Ashiru ya roƙi al’ummar Musulmi

August 25, 2026
Aikin Bonga Kudu-Maso-Yamma Aparo: NNPC, Ƙungiyoyin Maƙasanta na OML 118 Sun Kulla Ƙarin Yarjejeniyar PSC da DSA

Aikin Bonga Kudu-Maso-Yamma Aparo: NNPC, Ƙungiyoyin Maƙasanta na OML 118 Sun Kulla Ƙarin Yarjejeniyar PSC da DSA

August 24, 2026
Kamfanin Dangote Cement ta yi bikin Ranar Matasa a Obajana tare da sabunta kudirin ci gaban matasa.

Kamfanin Dangote Cement ta yi bikin Ranar Matasa a Obajana tare da sabunta kudirin ci gaban matasa.

August 19, 2026
Kasuwancin Duniya

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Kewaya Site

  • Gida
  • Game da Mu
  • Tuntuɓar
  • Advertise
  • Privacy & Policy

Biyo Mu

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
    • Noma
    • Mai da Iskar Gas
  • Al’adu da Fasaha
    • Kirkire-kirkire
    • Tafiye-tafiye
  • Fashin Baki
  • Hotuna masu ban Sha’awa
  • Ƙasashen Duniya
  • Wasanni

© 2025 Kasuwancin Duniya - Wanda ya tsara AuspiceWeb.

Powered by
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by